Abun Bakin Ciki
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kadu bisa rasuwar yan majalisar dokokin Kano biyu rana guda, ya ce wannan jarabawa ce ga imani kuma mai wahalar jurewa.
Mataimakin shugaban Majalisr Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar yan majalisar dokokin Kano guda biyu kusan lokaci guda.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Iyalai sun tabbatar da rasuwar fitaccen dan diflomasiyyar Najeriya, Christopher Mbanefo, tsohon wakili a Majalisar dinkin duniya, ya mutu yana da shekaru 95.
Wata tankar mai ta fashe a gidan man Dass da ke jihar Bauchi, inda aka yi asarar kadarori na miliyoyin Naira. Jami'ai sun kashe gobarar tare da shawo kan lamarin.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya sallami hadimansa guda hudu nan take bisa dukan kansilan Shamaki da ya bayyana a bidiyo mai yawo.
Tankar mai ta buge ayarin motar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, a Ibadan, inda ta kashe wani jami’in da ke tare da su, Ibrahim Hussaini.
Gwamnatin Najeriya ta nuna alhini kan rasuwar tsohon Mataimakin Shugaban Angola, Fernando da Piedade Dias dos Santos, tana kiran sa ginshikin kwanciyar hankali.
Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Edo, Charles Idahosa wanda kuma jigo ne jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ya rasu yana da shekaru 72 a duniya.
Abun Bakin Ciki
Samu kari