Abun Bakin Ciki
Yan uwan Fatima Abubakar da aka hallaka na nuna damuwa kan yi musu gani-gani da fuskantar kyama yayin zaman makoki bayan kisan gilla da ya yi sanadin mutane bakwai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin cewa ba zai jita ba zai rattaba hannu kan takardar hukuncin kisa kan wadanda auka kashe Fatima da yaranta.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sadan jihar Kano ta zargi makotan Fatima Abubakar da ta gamu da iftila'i da yaranta da karairayi a shafukan sada zumunta.
Ofishin jakadancin kasar Amurka a Najeriya ya yi jimamin rasuwar Imam Abdullahi Abubakar, malamin Musulunci da ya ceci Kiristoci 300 a jihar Plateau.
Wani bidiyo ya bazu inda aka ga wani mutum dauke da adda ya kutsa cocin ibada a jihar Abia, yana korafin yadda hayaniyar ke damunsa daga wajen taron.
Mazauna unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano sun bayyana cewa su suka fara kai dauki bayan sun ankara da aika aikar da aka yi wa Fatima da yaranta 6 a Kano.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jimami tare da mika ta'aziyya kan rasuwar Sheikh Muhammad Bashir Saliu, babban limamin Ilorin a jihar Kwara.
Mahaifiyar Mai Ba da Shawara kan Tsaron Kasa, Mallam Nuhu Ribadu, Hajiya Aisha Mamma ta rasu da safiyar Litinin tana da shekaru 86 a duniya bayan fama da jinya.
Abun Bakin Ciki
Samu kari