Abun Bakin Ciki
'Yan bindiga sun kashe mutane 18 a jihar Filato a ranar 8 ga Mayu, 2026, ciki har da mata masu juna biyu 3 a Bassa da wasu mutane 5 a Barkin Ladi.
Gwamnatin tarayya ta fara shirye-shiryen kwaso ‘yan Najeriya daga Afirka ta Kudu bayan sabbin zanga-zangar kyamar baki da hare-haren da suka kara tsananta.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sake jawo maganganu a Najeriya bayan izgili ga ubangiji kan shirin sake fasalin Jabi da wata Fasto Sarah Omakwu ke rokonsa.
Rayuka sun salwanta a rikicin fili tsakanin Itale da Ishi a jihar Kogi ranar 7 ga Mayu, 2026, yayin da ƴan sanda suka tura jami'an haɗin gwiwa don tabbatar da tsaro.
Tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin ministan man fetur, Mista Timipre Sylva, ya rasa babban yayansa, Cif Johnbull Anagha Sylva, ranar Laraba.
Wasu da ake zargin ’yan daba ne sun harbe mahaifin amarya da wani mai nishaɗantarwa mai suna Victor har lahira a wani bikin aure a Ikotun, Lagos.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Wata mata mai hidimar addinin Kirista ta jikkata bayan wani Bayahude ya kai mata hari kusa da Mount Zion a birnin Jerusalem, lamarin da ya tayar da kura sosai.
Abun Bakin Ciki
Samu kari