Abun Bakin Ciki
Jihar Kano ta sha fuskantar kisan gilla a shekarun baya, lamarin da ya janyo hankalin al’umma sakamakon yadda ake aikata su, musamman a cikin gidajen jama’a da rana.
Manyan 'yan siyasa a Kano, Rabiu Kwankwaso da Nasiru Gawuna sun ziyarci gidan Malam Haruna Bashir domin jajanta masa game da iftila'in kisan iyalinsa.
Lauya Abba Hikima ya bayyana cewa na tara Naira Miliyan 25 da don Malam Haruna Bashir bayan hallaka matarsa da 'ya'yansa, ya yi addu'a ga wadanda suka taimaka.
Wani saurayi a Abuja ya shiga tashin hankali bayan mutuwar budurwarsa, Esther, yayin ziyara. An bayyana cewa ta rasu a asibitin Kubwa bayan fara amai.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogarin Sani Abacha, ya bayyana farin cikinsa bayan kotun koli ta wanke shi, ya jaddada cewa ba zai nemi diyya ba.
Gwamnatin Gombe ta tabbatar da mutuwar Ibrahim Nazifi mai neman aiki soja, yayin atisaye a Zaria a Kaduna ta mika ta’aziyyar Allah ya gafarta masa.
Lauya a Kano ya nuni da cewa kiran a gaggauta hukuncin kisa ga masu laifi ya saɓa wa doka, yana mai cewa dole ne a bar shari’a ta bi ƙa’ida a dukkan matakai.
Yan uwan Fatima Abubakar da aka hallaka na nuna damuwa kan yi musu gani-gani da fuskantar kyama yayin zaman makoki bayan kisan gilla da ya yi sanadin mutane bakwai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Abun Bakin Ciki
Samu kari