Abun Bakin Ciki
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya musanta labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa ya mutu, ya ce lokacin barinsa duniya bai yi ba.
Kasar Isra’ila ta kaddamar da sababbin hare-hare a birnin Tehran da ke Iran da Beirut bayan rikicin da ya biyo bayan harin Amurka da Isra’ila kan Iran.
An tabbatar da rasuwar Sarkin masarautar Ikire da ke jihar Osun,Oba Olatunde Falabi bayan fama da rashin lafiya a karshen makon nan, an fara mika ta'aziyya.
Fadar Shugaban Ƙasa ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa masu girki a fadar Aso Rock sun yi yunkurin sanya guba a abincin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya bayyana rasuwar tsohon mataimakin gwamna, Chif Benjamin Elue, a matsayin babban rashi ga jihar da Najeriya.
Mutum hudu sun rasa rayukansu yayin da 18 suka jikkata a rabon Zakkar da aka yi a Ramadan a Katsina, jami'an 'yan sanda na gudanar da bincike kan lamarin.
An kama mutum uku bisa zargin alaka da sassan jikin gawa. An kama wani mutum bayan ya shiga makabarta zai tono gawa. Ya ce ya taba tono gawa domin yin tsafi.
’Yan bindiga sun kai hari ƙauyen Dutsin Dan Ajiya a Anka, Zamfara, inda suka kashe kusan mutum 50 tare da ƙona mafi yawan gidaje da rumbunan hatsi.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, ya umarci hukumomin tsaro su tsananta farautar masu hannu a harin Ratatis wanda ya janyo mummunan asarar rayuka.
Abun Bakin Ciki
Samu kari