Abun Al Ajabi
Wani uba da dansa sun yi aikin dana-sani, sun hallaka wata mata da aka ce makwabciyarsu ce a wani yankin jihar Ogun, 'yan sanda sun kama su yanzu haka.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sake taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekaru 72 a duniya inda ya kira shi a waya na musamman tare da masa addu'o'i.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya biya wa maniyyatan jiharsa Musulmai cikon kudin kumar hajji har N1.9m kan kowace kujera bayan hukumar alhazai ta kara kuɗi.
An sanar da Bassirou Diomaye Faye wanda ya lashe zaben kasar Senegal inda ya kafa tarihi a matsayin matashi mafi karancin shekaru a zaben da aka gudanar.
Jigon jami'yyar NNPP, Buba Galadima ya ce ko sisin kwabo Janar Sani Abacha bai sata ba a lokacin mulkinsa inda ya ce ba a taɓa samun shugaban kasa irinsa ba.
Fitaccen malamin coci ya jawo cece-kuce a Najeriya bayan ya bayyana tada matattu sama da 50 a shekarar da ta gabata. An yi ta bayyana ra'ayoyi kan lamarin.
Kiristan ‘dan wasan fim, Will Smith ya karance Kur’ani daga Baqarah zuwa Nas a Ramadan. Will Smith ya komawa addini domin samun mafitar mawuyacin halinsa.
Asirin wata matar aure ya tonu bayan ta yi garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa N2m daga mijinta tare da raba kudin da saurayinta a Abuja.
Shugaban Jami'ar Madonna, Rabaran Emmanuel Edeh ya bayyana cewa a makarantar ce kadai 'yan mata ke kammala karatu tare da budurcinsu saboda tarbiyar da suke bayarwa.
Abun Al Ajabi
Samu kari