Abun Al Ajabi
Wata matar aure, Zuwaira Hassan ta shiga hannu bisa zargin kona al'aurar kanwar mijinta yar shekara 10, ta bayyana cewa ta yi haka ne kan umarnin wata mai magani.
Yayin da ake yada rahoton cewa ministan Abuja, Nyesom Wike ba shi da lafiya, tsohon gwamnan Rivers, ya danganta hakan da siyasa inda ya ce babu abin da ke damunsa.
Wani magidanci, Mista Ishaku Joseph ya maka saurayin diyarsa, Yunana Zock a kotu jam tuhumar kwashe kudin gadon matarsa, wacce ta bar duniya kwanakin baya.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya soke toshewar da ya yi wa lauya Festus Ogun a X, bayan ganawa da shi a fadar gwamnatin jihar bayan yi masa barazana.
Gwamna Dikko Radda ya ce ilimi shi ne makamin yaki da rashin tsaro, ya kaddamar da makarantu na musamman a Katsina tare da tallafa wa dalibai a waje.
Firayim Ministan kasar Albania, Edi Rama, ya tabbatar da nada naɗa sakago 'AI' mai suna Diella a matsayin minista domin kula da kwangiloli da hana cin hanci.
Mutane da dama sun yi ta korafi bayan gwamnatin jihar Delta ta sabunta dokar suturar ma’aikata, ta hana tara gemu mai yawa da wasu kaya da ba su dace ba.
Kelechi Ebubechukwu, yar shekara 24, ta mutu a gidan saurayinta a Abuja. An tsare masoyinta yayin da bincike ke ci gaba kan musabbabin mutuwarta.
Fasto Chukwuemeka Ohanaemere, wanda aka fi sani da Odumeje, ya sake tayar da kura inda ya ce bayan mutuwarsa ba za a ga gawarsa ba saboda za ta tashi sama.
Abun Al Ajabi
Samu kari