Abuja
Kungiyar matasan APC ta nuna damuwa bayan an sallami tsohon karamin Ministan gidaje da raya birane, Abdullahi T. Gwarzo daga mukaminsa a makon jiya.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da cewa an dage shirin tantance sababbin Ministoci da shugaban ya nada da aka shirya yi a yau Talata 29 ga watan Oktoban 2024.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Abia, Hon. Alex Ikwechegh ya ce ya yi nadamar zabgawa direban tasi mari inda ya bukaci yafiya daga al'ummar Najeriya.
An cafke dan majalisar wakilai da ya wanke wani talaka mai taso mari bayan sun samu sabani. Dan majalisar ya yi barazana ga mai taso din bayan ya wanka mai mari.
Kamfanin Wutar Lantarkin Najeriya (TCN), ya musanta cewa babu ranar gyara wutar lantarki a a Arewacin Najeriya, domin ana kokarin gyarawa a kwanan nan.
Mabarata da guragu da ke cikin birnin Tarayya Abuja sun yi korafi kan yadda tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ke shirin fatattakarsu.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da rashin wutar lantarki musamman a Arewacin Najeriya inda ya ba da shawarwari.
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja ta tabbatar da rugujewar wani gini da ke a rukunin gidajen Vidaz, a cikin Sabon Lugbe, babban birnin tarayya.
Wani gini ya rufto kan mutane a babban birnin tarayya Abuja. Mutane masu yawa sun makale yayin da ake ci gaba da kokarin ganin an kubutar da su daga cikin buraguzai.
Abuja
Samu kari