Abuja
Wanda ya kafa bankin Diamond kafin mayar da shi Access kuma ya jagoranci kamfanin MTN, Pascal Dozie ya rasu. Ya bayar da gudumawa wajen cigaban tattali.
Ministan harkokin matasa na kasa, Kwamared Ayodele Olawande ya ce rashin lokaci ke hana shi shiga zanga-zang, ya gargaɗi matasa su guji barnata kayan gwamnati.
CRACON ta roki Shugaba Tinubu ya kafa kwamitin bincike kan Ministan Tsaro, Badaru, bisa zargin cin hanci da sabawa doka ta hanyar gudanar da kasuwanci na sirri.
Hukumar dake fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya (Amnesty Imternational) ta bayyana rashin jin dadin yadda jami'an yan sanda ke keta hakkin masu zanga-zanga.
Masu zanga-zanga sun mamaye manya tituna a Abuja, Legas da Fatakwal don su nuna adawa da mulkin Tinubu, duk da gargaɗin da ‘yan sanda suka bayar.
An fara gudanar da zanga zanga a wasu jihohin Najeriya ciki har da Rivers da Legas. 'Yan sanda sun tarwatsa masu zanga zangar Abuja da borkonon tsohuwa.
Yayin da ake ta yada cewa Bola Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimakinsa, dan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya gargade shi kan daukar wannan mataki.
Shahararren dan kasuwa, Atedo Peterside ya caccaki hedikwatar 'yan sanda a Abuja da ta gayyaci Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi, don bincike kan kashe-kashen Sallah.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
Abuja
Samu kari