![Sauyin Lokaci: Hukumar Sufurin Jiragen Kasa ta Sanar da Canza Lokacin Tashin Wasu Jirage](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/1b17a485187958c3.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
Abuja
![Sauyin Lokaci: Hukumar Sufurin Jiragen Kasa ta Sanar da Canza Lokacin Tashin Wasu Jirage](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/1b17a485187958c3.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
![Da zafi-zafi: 'Yan sanda sun ceto wasu mutum uku da aka sace jiya da dare a Abuja](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/693d6dd15308920e.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=510)
![Da Duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Wuse Zone 5, Sun Sheke Mutum 1, An Nemi Wasu An Rasa](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/ce525ceb1f84a9ff.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Buhari Zai Garzaya Guinea Bissau, Za a Karrama Shi da Lambar Yabo Mafi Daraja ta Kasar](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/25b07a36ebc4c384.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Da Duminsa: CBN ta Fitar Da Sabbin Matakai 5 Kan Hada-Hadar Kudi a Bankuna](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/c5d3b03c2cc9e4a1.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Budurwa Ta Yi Bidiyon Wani Gida Mai Daki 1 Da Za a Bayar Haya Kan N1m A Abuja, Jama'a Sun Yi Martani](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/bdaf5f1710749e17.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
![Kudin Tikitin Kowanne Tarago Yayi Tashin Gwauron Zabi Yayin da Jiragen Abuja zuwa Kaduna Suka Dawo Aiki](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/0f246016077e9683.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Farashin tikitin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna yayi tashin gwauron zabi inda aka kara N1000, N1500 da N3000 kan kowanne tarago d sha cigaba da aiki a yau.
![Abj-Kad: Jirgi zai dawo aiki, IGP ya tura wasu jami'ai da manyan makamai saboda wasu dalilai](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/vllkyt5sm5girjn2l.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta sa a dasa jami'anta a hanyar Abuja zuwa Kaduna ta jirgin kasa. Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jirgi zai ci gaba da aiki.
![Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji Masu Yawa Kan Hanyarsu Na Zuwa Abuja](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/ca183469012c3975.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Bata gari da ba a san ko su wanene ba sun sace fasinjoji masu yawa a jihar Kogi bayan tare motarsu da ya fito daga kudu yana hanyar zuwa birnin tarayya Abuja.
![Da Dumi-dumi: Kotu Ta Ba da Belin Shugaban Jam'iyya Na Kasa da Ta Aika Gidan Yari, Ta Kafa Sharuɗda](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/a6dbcfdb15f008ab.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Babbar Kotun birnin tarayya Abuja ta amince da bukatar bayar da Belin shugavan jam'iyyar Aaoga wanda ake zargin da haɗa takardar hukuncin Kotun koli na karya
![FG Ta Sanya Na’urorin Nadar Sauti da Hotuna a Taragwayen Jiragen Kasan Abuja-Kaduna](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/ed7e6d6eae0cf244.jpeg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Gwamnatin tarayya ta saka kamarorin CCTV a taragwayen jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna domin inganta tsaro. Saidai har yanzu ba a kammala aikin da ake yi ba.
![Hotuna Sun Bayyana Yayin Da Yan Sanda Suka Tarwatsa Masu Zanga-Zangan Neman Murabus Din CJN Da Barkonon Tsohuwa](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/5e16fc004be7d55c.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
An shiga tashin hankali a birnin tarayya Abuja a ranar Talata a yayin da 'yan sanda dauke da manyan bindiga suka tarwatsa masu zanga-zangar neman tsige CJN.
!["Don Allah Ku Yafe Wa Ɗanmu", Iyayen Aminu Azare Sun Roki Aisha Buhari Ta Yi Masa Afuwa](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/821688237bdfb843.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Iyayan Aminu Azare, dalibin ajin karshe a Jami'ar Tarayya da ke Dutse, da aa fi sani da FUD, sun roki matar Shugaba Buhari, Aisha Buhari ta sako dansu aka tsare
![Yanzu-Yanzu: Kotu Ta Tura Shugaban Wata Jam'iyya Na Ƙasa Gidan Yari](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/a6dbcfdb15f008ab.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Alkali babban kotun Abuja, mai shari’a Mohammed Magudu ya bayar da izinin a kulle masa shugaban jam'iyyar APGA, Cif Edozie Njoku da wani a magarkamar Suleja.
![An Damke Isyaku da Usman Da Bindigogi 12 Da Harsasai 375 Zasu Kai Abuja](https://netstorage-legit.akamaized.net/images/vllkyt56l026fetl5.jpg?impolicy=cropped-image&imwidth=245)
Jami'an hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA, a ranar Juma'a sun damke fasinjoji biyu da bindigogi PAP guda 12 da harsasai 374 a jihar Kogi, Arewa maso tsak
Abuja
Samu kari