Abuja
Fashewar bam a barikin sojoji na Mogadishu ta kashe ɗan kunar bakin wake, mutum ɗaya ya jikkata. NEMA, 'yan sanda da sojoji sun dauki matakin gaggawa.
Kotu ta ba da umarnin kama daraktan FCTA, Joseph Eriki, da wasu 10 bisa tuhumar jabun takardu, shiga filaye ba bisa ka’ida ba da haɗin baki da sauran laifuffuka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ƙara wa mu kadadroin da aka far kwace a Abuja wa'adin kwanaki 14 su biya bashin da ake binsu, ya dakatar da Nyesom Wike.
A labarin nan, jam’iyyar PDP ta gudanar da taronta a Abuja, yayin da ta caccaki Ministan Abuj, Nyesom Wike kan rufe sakatariyarta da ke Wadata Plaza.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi magana a ranar yara ta 2025 inda ya ce za a tabbatar da kare yara daga cin zarafi da musguna musu. Ya ce za inganta rayuwar yara.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu ya yabawa Bola Tinubu da ya takawa Nyesom Wike birki kan rufe ofishin PDP da wasu wurare a birnin tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
Shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ya karɓi bakuncin shugaban hukumar FIRS na ƙasa, Zacch Adedeji, awanni bayan FCTA ta rufe ofishinsa da ƙwado yau Litinin.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da tashin wani abu da ka iya zama bam a tashar mota da kusa da barikin sojoji na Magadishu a Babban Birnin Tarayya Abuja.
Abuja
Samu kari