Abuja
Sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike, ya haramta sana'ar sayar da masara a ƙwaryar birnin na Abuja. Ya ce masu sayar da masara na janyowa.
Jami'an yan sanda cikin shirin ko ta kwana sun mamaye babbar hedkwatar APC da ke birnin tarayya Abuja yau Alhamis yayin da ake shirin rantsar da mambobin NWC.
Ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis, 24 ga watan Agusta, ya bayar da umarnin a gaggauta cafke mamallakin benen da ya rufto a birnin Abuja.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Barista Nyesom Wike ya karyata rahotannin da ke ikirarin cewa yana shirin rushe gidaje 6,000 a fadin unguwanni 30 a Abuja.
Nyesom Wike, ministan Abuja ya karyata rahotannin da ke yawo cewa ya siya wata motar Lexus LX 600, da ya kai naira miliyan 300 wanda harsashi bai ratsa ta.
Wani ginin bene ya rufto a birnin tarayya Abuja a yayin da ake tsaka da tafka ruwan sama kamar da bakin ƙwarya a daren ranar Laraba. Mutane da dama sun rasu.
Kwana biyu bayan kama aiki a matsayin ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana tsare-tsaren da hukumar babban birnin tarayya ke yi don farfado da layin dogo.
Ministan tsaron Burtaniya, James Heappey MP, ya ƙara kawo ziyara Najeriya kuma ya gana da Badaru, Bello Matawalle, da manyan hafsoshin tsaron ƙasa a Abuja.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio, ya ce akwai buƙatar maza su bar wa mata siyasa su koma gefe guda. Ya bayyana cewa adadin matan da ake da.
Abuja
Samu kari