Abuja
Hukumar INEC ta fara gudanar da zaben cike gibi a kananan hukumomin Kano, Abuja da wasu sassan jihar Rivers. Masu kada kuri'a ba su fita zabe sosai a dukkan jihohin.
ICPC ta kai samame gidan El-Rufai na Abuja yau 19 ga Fabrairu, 2026. Lauyan sa ya soki matakin a matsayin haramtacce yayin da ake binciken kudin Jihar Kaduna.
Ƴan takarar PDP da AA sun janye wa APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da za a yi ranar Asabar. Wike ya shiga tsakani yayin da INEC ke shirin gudanar da zaɓen.
Shugaban Ayyuka na Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, Rear Admiral Musa Katagum, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya girgiza rundunar.
Hukumar alhazai, NAHCON, ta samu shugabanni guda shida tun bayan kafa ta, ciki har da Isma'il Abba Yusuf, bayan murabus din Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan.
Hukumar DSS ta kama El-Rufai yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan EFCC ta sake shi. Ana zarginsa da leken asirin wayar NSA Nuhu Ribadu da aikata laifukan yanar gizo.
Sarkin gargajiya a Kudu maso Gabas, Dr Lawrence Agubuzu ya roki shugaban kasa Bola Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ko kuma ya mayar a shi Kenya ko London da aka kamo shi.
El-Rufai ya sake kwana a hannun EFCC yau 18 ga Fabrairu, 2026. Lauyansa na neman beli yayin da hukumar ke shirin neman izinin kotu don tsawaita tsare shi kan ₦432bn.
Wasu daga cikin yan Majalisar wakilai da ba su goyon bayan canza gyaran da suka yi wa dokar zabe sun dauki zafi a zaman ranar Talata, sun fice daga zauren Majalisa.
Abuja
Samu kari