Abuja
INEC ta yi watsi da neman soke rajistar jam'iyyar ADC a gaban kotu, tana mai cewa matakin bai dace da doka ba, yayin da hadimin Atiku ya yi martani.
Majiyoyi sun ce daya daga cikin masu aiki a Aso Rock mai suna Zekari Umoru ya shaida wa kotu cewa abokan tuhumarsa sun ruɗe shi cikin zargin shirya juyin mulki.
Sanata Oshiomhole ya buƙaci gwamnatin tarayya ta soke lasisin MTN da DSTV a matsayin martani ga hare-haren kyamar baki da ake kai wa ƴan Najeriya a Afirka ta Kudu.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Wata malamar addinin kirista, Fasto Sarah Omakwu ya roki alfarmar ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da ya bar wa jama'a filin shakatawa na Jabi.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Hukumar alhazai ta Najeriya, NAHCON ta fara jigilar maniyyatan Hajjin 2026 da maniyyata 474 daga Kogi, da manyan jami’ai suka halarci bikin ƙaddamarwar a Abuja.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce hukuncin Kotun Koli ya kawo ƙarshen rikicin cikin PDP, yana tabbatar da cewa jam’iyyar yanzu tana da shugabanci guda ɗaya kacal.
Abuja
Samu kari