Abuja
Babban bankin Najeriya (CBN) ya sallami wasu daga cikin ma'aikatansa har guda 50 a ci gaba da garambawul din ake yi a bankin. Akwai wasu da za a kora nan gaba.
'Yan sandan Najeriya sun yi nasarar kame wasu da ake zargin 'yan ta'adda ne da ke tada tarzoma a Abuja. An bayyana yadda suka aikata barnar sace mutane da kaya.
Kungiyar SERAP ta shigar da kara kan shugaban majalisar dattawa, Sanata Gidswill Akpabio, kara a gaban kotu kan kin dawo da Sanata Abdul Ningi da aka dakatar.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Dakta Okezie Ikpeazu ya ƙaryata maganar cewa ya na shirin barin jami'yyar PDP tare da komawa APC da ake yaɗawa a kafofin sadarwa.
Miyagun ƴan bindiga sun shiga wani kauye a yankin karamar hukumar Bwari da ke birnin tarayya Abuja, sun halaka mutum ɗaya tare da sace wasu mutum biyu.
Wani jami'in rundunar ƴan snada da ke aikin raka jirgin ƙasan Kaduna zuwa Abuja ya rasu ana tsaka da tafiya, fasinja ya bayyana yadda lamarim ya auku.
An shiga cikin firgici yayin da shugaban jam'iyyar LP, Julius Abure ya sha da kyar bayan gobara ta kama gidansa sa ke birnin Abuja da safiyar yau Laraba.
An shiga mummanan yanayi bayan tsintar gawar wani dattijo mai shekaru 80 tare da matarsa a gidansu da ke birnin Abuja bayan wasu miyagu sun yi musu kisan gilla.
Nyesom Wike, ministan FCT, Abuja, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka a watan Mayu a murnar cika shekara guda akan karagar mulki.
Abuja
Samu kari