Bola Tinubu
Sabon Ministan tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), ya sha alwashi kan tsaron Najeriya. Janar Christopher ya kuma yi godiya kan son da aka nuna masa.
Majalisar Dattawan Najeriya ta karbi sunayen jakadu 62 daga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bayan mutum uku da ya tura sunayensu a kwanakin baya.
Kungiyar MURIC ta nesanta kanta daga kiran wani masanin Amurka da ya bukaci gwamnatin Tinubu ta soke Shari’a da Hisbah, tana kiran hakan kutse cikin ikon Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da janar Christopher Musa (mai ritaya) a matsayin sabon Ministan tsaro. Hakan na zuwa ne bayan majalisa ta amince da shi.
A labarin nan, za a ni cewa gwamnatin Kano ta tabbatar da samun goyon bayan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu wajen yaki da ta'addancin da ya kunno kai.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya soki masu kiran Amurka ta tilastawa Najeriya sauya kundin tsarin mulki don cire dokar shari'a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jininawa Majalisar Dattawa bisa tantancewa tare da tabbatar da sabon ministan tsaro, Janar Musa cikin hanzari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunayen mutanen da yake son ya nada su zama jakadun Najeriya a kasashen waje. Daga cikinsu akwai manyan mata.
Tsohon minista, Femi Fani-Kayode ya kare ministan tsaro, Bello Matawalle yayin da wasu ke kira shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kore daga mukaminsa.
Bola Tinubu
Samu kari