Bola Tinubu
Iyalan Hajiya Fatima Ladi Binta Musa Musawa sun sanar da rasuwarta, wadda ita ce mahaifiyar ministar Fasaha, Al’adu, Yawon Bude Ido ta Najeriya a Abuja.
Sanata Dino Melaye ya y kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sauka daga mukaminsa idan ba zai iya magance matsalar tsaro da ta addabi kasar ba.
Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarin rabawa daliban jami’o’i uku da ke jihar Kano motocin bas masu amfani da CNG domin rage musu matsalolin sufuri.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana shirin daukar sababbin jami’an tsaro 50,000 tare da ware N5.41tn domin inganta tsaro a Najeriya. Ya fadin hakan a ranar dimokuradiyya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci Kwamitin Musamman kan Wutar Lantarki ya ware bashin Naira tiriliyan hudu domin biyan tsofaffin basussuka a bangaren.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa ba laifi ba ne a caccaki gwamnatin shi amma ba ya so 'uyan kasa su yanke kauna kan cigaban Najeriya.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya gargadi 'yan bindiga da masu daukar nauyin ta'addanci su mika wuya ko su fuskanci karfin gwamnati ba tare da jin kai ba.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore wanda ya saka Najeriya a gaba game da zargin kisan kiristoci ya bayyana cewa dokar ƴan sandan jihohi zai taimaki kasar nan.
Bello Matawalle ya bayyana kwarin gwiwa cewa Shugaba Tinubu zai samu karin kuri’un Arewa a 2027 musamman a Arewa maso Yamma saboda tsaro ci gaba.
Bola Tinubu
Samu kari