Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da janar Christopher Musa (mai ritaya) a matsayin sabon Ministan tsaro. Hakan na zuwa ne bayan majalisa ta amince da shi.
A labarin nan, za a ni cewa gwamnatin Kano ta tabbatar da samun goyon bayan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu wajen yaki da ta'addancin da ya kunno kai.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya soki masu kiran Amurka ta tilastawa Najeriya sauya kundin tsarin mulki don cire dokar shari'a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jininawa Majalisar Dattawa bisa tantancewa tare da tabbatar da sabon ministan tsaro, Janar Musa cikin hanzari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunayen mutanen da yake son ya nada su zama jakadun Najeriya a kasashen waje. Daga cikinsu akwai manyan mata.
Tsohon minista, Femi Fani-Kayode ya kare ministan tsaro, Bello Matawalle yayin da wasu ke kira shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kore daga mukaminsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake zabo mutanen da yake so ya nada a matsayin jakadu. Shugaban kasa ya zabo har da tsohon Minista, Abdulrahman Dambazau.
A labarin nan, za a ji cewa jirgin saman gwamantin Najeriya da aka saka a kasuwa kimanin watanni biyar da suka gabata ya yi kwantai, an janye shi daga kasuwa.
A labarin nan, za a ji cewa sunayen wasu tsofaffin shugabanni a Najeriya da za su zama jakadun kasar nan bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari