Bola Tinubu
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki matakai masu tsauri domin tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin 'yan Najeriya.
Kakakin kungiyar ACF, Farfesa Tukur Mohammed-Baba, ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rasa gagarumin goyon bayan Arewa tun bayan zaɓen 2023.
A labarin nan, za a ji shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya bayyana cewa nan gaba kadan za su amince da dokar kafa yan sandan jihohi.
Limamin cocin Katolika, Fasto Ejike Mbaka, ya ce sace ɗaliban Oyo wata manufa ce ta siyasa domin hada yan Najeriya da n kasa, Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta fara shari'a da wani mutum da ake zargin yana amfani da kafafen sada zumunta wajen neman a yi juyin mulki.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya bukaci gwamnatin Najeriya ta gaggauta daukar matakan da suka dace domin magance matsalar tsaron Najeriya da ya shafi jihohi da dama.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da wadanda za su maye gurbin minitocin wutar lantarki da harkokin kasashen waje a Abuja yau Litinin.
Gwamnatin tarayya ta yi garambawul a tsarin kudin Imprest, wanda ake ba wasu jami'an gwamnatin kasar nan domin biyan wasu bukatunsu na yau da kullum.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya ce akwai bukatar jam'iyyar APC ta kara kaimi wajen hada kan jama'a idan tana son cin zaben shekarar 20027 da ke tafe.
Bola Tinubu
Samu kari