Bola Tinubu
Fadar shugaban kasan Najeriya ta yi martani kan zargin da ake yi wa Minsitan kimiyya da fasaha na yin amfani da takardun bogi. Ta ce a jira hukuncin kotu.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya nuna cewa mutanen jihar Kano da Arewacin Najeriya za su sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba limamin Ibadan, Sheikh Abdul-Ganiyy Agbotomokekere kyautar sabuwar mota. Mutane da dama sun bayyana ra'ayoyi kan kyautar.
Jam'iyyun siyasa da aka yi wa rajista sun nuna damuwarsu kan batun zaben sabon shugaban hukumar INEC. Sun bayyana cewa bai kamata shugaban kasa ya zabe shi ba
Ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, ya fito ya kare kansa kan zargin da ake yi masa na yin amfani da takardun bogi. Ta nuna yatsa ga wani gwamna.
Paul Ibe, hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci Tinubu ya tsige Uche Nnaji daga matsayin Ministan Kimiyya da Fasaha.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumar kula da jin dadin alhazai ta Najeriya watau NAHCON ta gaggauta rage kudin kujerar hajjin badi, 2026.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan zargin da ake yi wa minista a gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan yin amfani da takardun bogi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kammala ziyarar da ya je yi a jihar Legas. Shugaban kasa ya tattaro kayansa ya dawo babban birnin tarayya Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari