Bola Tinubu
Mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai, Bayo Onanuga, ya musanta cewa shugaban ya yi alkawarin kin neman wa’adi na biyu idan wutar lantarki ba ta inganta ba.
Tsohon ministan kirkire-kirkire da fasaha, Uche Nnaji ya yi martani game da cewa ya samu gayyata daga ICPC kam binciken da ake yi kan zargin jabun takardun karatu.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar zaben gwamnan jihar Ekiti. Kafin wannan nasara ta samu wasu nasarori a mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu, Bayo Onanuga ya sanar da cewa wahalar da ake sha ba ta kai yadda ake fada ba, talakawa suna yabon Tinubu.
Gwamnatin tarayya za ta gabatar da wasu mutane shida da ake zargi da yunkurin juyin mulkin juyin mulki domin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Tsohon shugaban kungiyar CAN, Fasto Ayo Oritsejafor ya ce Shugaba Bola Tinubu ya gaza wajen jagoranci, don haka bai kamata ya sake neman mulki a 2027 ba.
Fadar shugaban kasa ta sanar da nadin tsohon shugaban jami'ar tarayyada ke Legas (UNILAG), Farfesa Oluwatoyin Ogundipe a matsayin sabon shugaban NUC.
Bola Tinubu
Samu kari