Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa Hakeem Baba Ahmed ya kara nanata kiransa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan hakura da neman takara a kakar zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta bayyana takaicin yadda ake ci gaba da rashin tsaro a Najeriya amma an iya kai agaji Benin.
Daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Neja sun bayyana halin da suka shiga. Sun bayyana cewa 'yan bindigan sun rika yi musu barazana.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna farin cikinsa kan ceto daliban da aka sace a jihar Neja. Ya bukaci jami'an tsaro su kubutar da sauran da ke tsare.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya gana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a fadar Aso Rock Villa. Ganawar na zuwa ne bayan 'yan majalisa sun koma APC.
Gwamnonin jam'iyyar APC 6 sun shiga ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. An ce ganawar an yi ta ne a sirrance kuma ba a yi wa 'yan jarida bayani ba.
An yi wata yar dirama a wurin taro a jihar Osun lokacin da uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta gaji da abubuwan da Gwamna Adeleke ke yi a Ille Ife.
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta karbi akalla dala biliyan 9.65 a matsayin bashi daga Bankin Duniya a tsakanin shekarar 2023 zuwa 2025.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bai wa Gwamna Dauda Lawal lambar yabo ta kyakkyawan shugabanci NEAPS ta 2025 a wani taro da aka shirya a Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari