Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ahmed Mohammed Makarfi, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan matsalar rashin tsaro.
Kungiyar CFRPA ta yi mika korafi ga hukumar INEC domin neman karin bayani kan sahihancin takardun karatun shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ko a siga kotu.
An gudanar da taron tunawa da mahaifiyar shugaba Bola Tinubu, Hajiya Abibat Mogaji. Kashim Shettima da sauran manyan mutane sun hallara wajen taron.
NADF ta fara rabon buhunan taki 100,800 ga kananan manoma a jihohin Arewa biyar domin rage kudin noma da kara samar da abinci karkashin shirin Renewed Hope FISP.
Wata kungiya mai kare hakkin jama'a ta rubuta wasika ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Kungiyar ta nemi bayani kan takardun karatun Bola Tinubu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Biodun Oyebanji murnar lashe zaben Ekiti na karo na biyu, yana mai cewa nasarar ta nuna amincewar jama’a kan salon mulkinsa.
Sanata Abdulaziz Yari ya musanta zargin cewa yana daukar nauyin zanga-zangar adawa da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu inda ya ce yana tare da. APC.
Iyalan jami’an sojin Najeriya da ake zargi da hannu a shirin juyin mulki sun zargi rundunar soji da cin zarafi, hana samun lauyoyi da kuma rashin bayyana gaskiya.
Jam’iyyar APC reshen Amurka ta fara ƙara ƙaimi wajen tattara ‘yan Najeriya mazauna ƙasashen waje domin goyon bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027.
Bola Tinubu
Samu kari