Bola Tinubu
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya sha matsananciyar wahala da kalubale da dama kafin samun nasara a zaben 2023 da jam’iyyar APC ta yi inda ya shawarci yan siyasa.
Majalisar Wakilai ta ƙi amincewa da kudirin da zai mayar da ba wa wakilai kuɗi ko kayayyaki a zaɓen fidda gwani na jam’iyyu a matsayin laifi da za dauki mataki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
A labarin nan, za a ji Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi (SAN), ya magantu game da kudirin kashe yan ta'adda da majalisa ta amince da shi.
Shugaban kwamitin gyaran dokar haraji ta gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce kamfanoni 149 ba za su fara biyan haraji ba idan an shiga 2026.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Bola Tinubu
Samu kari