Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Bola Ahmed Tinubu ta fito da bayanai kan zargin hukumar bogi da aka kafa a karkashinta na da asusu a bankin CBN a kasar nan.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya yi barazanar kai shugaban ma'aikatar bogi, Adeniyi Adeyemi, kara gaban kotu kan zargin bata suna.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi ram da mahaifin Adeniyi da ake zargi da badakalar kafa ma'aikatar bogi.
Tsohon gwamnan jihar Borno, Ali Modu Sheriff, ya yi magana kan takarar Atiku Abubakar a zaben shekarar 2027. Ya ce ba zai kai labari ba a takarar shugaban kasa.
Tsohon gwamnan jihar Borno, Ali Modu Sheriff, ya soki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi. Ali ya ce Obi yana son a raba Najeriya.
Jam'iyyar adawa t ADC ta bayyan cewa ta shirya magance duk wasu matsaloli da ke iara jefa yan Najeriya cikin kangin yunwa da matsin rayuwa idan ta karbi mulki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya lashi takobin amfani da sababbin fasahohi na zamani wajen yakar duk wata barazana ta tsaro da dawo da zaman lafiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci hukumar FCCPC da ta binciki manyan kamfanonin kafafen sadarwa. Za a bincike su kan wasu zarge-zarge a kan su.
Gwamna Hyacinth Alia ya yi alkawarin samar wa Bola Tinubu kuri'u 620,000 a Benue a zaben 2027, yana mai cewa APC za ta kara karfi bayan shigar Gabriel Suswam.
Bola Tinubu
Samu kari