Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa daga cikin mutane kusan 200 da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yafe wa abin da su ka aikata, akwai masu cin hanci zuwa kisan kai.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta dura a kan gwamnatin Bola Tinubu bayan rahoton Bankin Duniya da ya ce an samu karuwar talauci.
Tsohon dan majalisar da ya wakilci Shanono/Bagwai a Kano, Hon. Farouk Lawan ya gode wa shugaban ƙasa Bola Tinubu bisa afuwar da ya yi masa da wasu mutane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi afuwa ga wasu 'yan Najeriya. Shugaban kasan ya yi afuwar ne bayan samun shawarwari daga wajen wani kwamiti.
Shugaba Tinubu ya jagoranci zaman majalisar koli karo na farko ba tare da Buhari ba, inda aka amince da Farfesa Joash Amupitan a matsayin sabon shugaban INEC.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta aika sakon jan kunne ga sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Joash Amupitan. Ta bukaci ya yi adalci.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ya zabi Farfesa Joash Amupitan ne a matsayin shugaban INEC, saboda gaskiyarsa, rashin shigar sa cikin siyasa.
Majalisar Koli ta Kasa ta amince da nadin Farfesa Amupitan daga jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya a matsayin wanda zai gaji Mahmood Yakubu a hukumar zabe INEC.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu na dab da bayyana sunan Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin sabon Shugaban Hukumar Zabe mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC.
Bola Tinubu
Samu kari