Bola Tinubu
Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan amincewa da kashe ₦47bn domin kammala aikin titin Wuju-Wuju da aka dade ana jira.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi tsokaci kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa shugaban kasan yana da goyon baya a Rivers.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Tsohon Ministan wasanni da matasa, Solomon Dalung, ya ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na cire tallafin man fetur.
Majalisar dattawan Najeriya ta kammala aikin tantance jakadun da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta amince su wakilci Najeriya a kasashen waje.
Bayan sakin sojojin Najeriya, ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar, ya isar da sakon zumunci daga Bola Tinubu zuwa Shugaban Burkina Faso, Ibrahim Traoré.
Tawagar masarautar Ogbia a yankin Neja Delta da shugaba Goodluck Jonathan ya fito ta nuna goyon baya da tazarcen shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Bola Tinubu
Samu kari