Bola Tinubu
Gwamnatin Najeriya ta nuna alhini kan rasuwar tsohon Mataimakin Shugaban Angola, Fernando da Piedade Dias dos Santos, tana kiran sa ginshikin kwanciyar hankali.
Tsohon hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya ce zai gayyaci Tinubu da Aisha Buhari zuwa wurin kaddamar littafin abin da ya faru a mulkin Buhari.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙaddamar da sabon tsari na yaƙi da ta’addanci, inda ya ayyana ’yan bindiga, masu garkuwa, masu karɓar kuɗin fansa a matsayin ’yan ta’adda.
Iyalan marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun bayyana adadin mutanen da suka amfana da koyarwar marigayin. Sun ce ya koyar da jama'a masu tarin yawa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya ta kimiyyar lafiya a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, hakan ya sa aka fara daukar matakai a birnin.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tashi daga Abuja zuwa Borno, Bauchi da Lagos, inda zai ƙaddamar da ayyuka, yin ta’aziyya da kuma hutun bikin Kirsimeti.
Shugaba Bola Tinubu ya sha alwashin cewa babu sassauci ga ’yan ta’adda, ’yan bindiga da masu garkuwa da mutane, yana gabatar da kasafin kuɗin 2026.
Bola Tinubu
Samu kari