Bola Tinubu
Mai martaba Ooni na Ife ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce shugaban kasar ya daidaita abubuwa da dama a Najeriya bayan hawa mulki a 2023.
Sakataren kungiyar Triple R da Kahutu Rarara ke jagoranta, Ahmad Bifa ya sanar da cewa tsohon gwamnan Zamfara ya ba si Naira miliyan 500 don tallata Tinubu a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙi rattaba hannu kan kudurori biyu da Majalisar Tarayya ta zartar, yana mai cewa suna ɗauke da kura-kurai da suka saɓa wa kundin tsarin mulki.
Matasan APC a Arewa maso Gabas sun ce za su yi wa Bola Tinubu ruwan ƙuri'u a zaɓen 2027 bayan ya sake zaɓar Kashim Shettima a matsayin abokin takararsa.
Jam'iyyar adawa ta APM ta yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta tara fiye da Naira tiriliyan 20 na tallafin mai da ya cire tun hawansa mulki.
Kotu ta tura tsohon shugaban CCT, Danladi Umar gidan yari. Kafin nan mun tattaro yadda ya kula da shari'o'in manyan 'yan siyasar Najeriya lokacin yana ofis.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta lissafo wasu daga cikin manyan ayyukan da ta ke ganin za su ba Tinubu kuri'a a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi zama na musamman da hafsoshin tsaron Najeriya a fadar shugaban kasa tare da jami'an leken asiri, Ribadu da sauransu.
Bola Tinubu
Samu kari