Bola Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya ce yana da cikakkiyar cancantar jagorantar Najeriya, tare da cewa ba zai goyi bayan Tinubu a 2027 ba. Ya yi gargadi kan rugujewar PDP.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
Rundunar soji ta cafke jami’an ‘yan sanda huɗu da ake zargi suna ba da rakiya ga wani dan siyasa, sabanin umarnin da Shugaba Bola Tinubu ya bayar domin kare al'umma.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen mawaki, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa mahaifinsa ya rika yawo da shi a matsayin wanda zai yi gadonsa a karatun Al Kur'ani.
Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya bukaci a sake nazari kan dokar harajin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Shugaban malaman Izala ya nemi a sake nazari kan haraji
Masani kan harkokin tsaro, Kabiru Adamu ya yi fashin baki kan matakin gwamnatin Bola Tinubu na sanya wasu kungiyoyi a layin 'yan ta'adda a Najeriya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cewa yan Najeriya za su gode wa Bola Tinubu ta hanyar sake zabensa karo na biyu a babban zaben 2027.
Bola Tinubu
Samu kari