Bola Tinubu
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa kowa zai amfana da sauye-sauyen gwamnatinsa domin samar da ci gaba da wadata mai dorewa.
Wani lauya daga jihar Kogi ya dauki matakin shari'a kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Ministan ayyuka, Dave Umahi, saboda aikin hanyar Abaji-Okene.
Peter Obi ya zubar da hawaye da ya ji maganganun Asiya El-Rufai. Matar tsohon gwamnan ta roki Bola Tinubu ya saki mijinsu. Lokacin da abin ya faru, yana ketare.
Hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala ya ce wasu 'yan Najeriya da ke samun fam £2,600 zuwa £2,800 a Birtaniya na iya shan wahala fiye da masu albashin ₦60,000 a kasar.
Hadimij shugaban Najeriya, Daniel Bwala ya ce kafar Al Jazeera ta ba shi hakuri a asirce kan hirarsa da Mehdi Hasan, amma ta ki fitar wa a bainar jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi yakinin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a bar 'yan adawa da kiran an murde zabe.
A labarin nan za a ji cewa Dakta Hakeem Baba-Ahmed tsohon hadimin shugaban kasa a ofishin Kashim Shettima ya yi magana kan tsare Nasir El-Rufa'i.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya karyata Peter Obi kan cewa ana barazanar kashe shi. Onanuga ya ce ba gaskiya Obi ya fada ba sam.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya ce City Boy Movement za ta tabbatar da sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027 tare da kare kuri'unsa.
Bola Tinubu
Samu kari