Bola Tinubu
Shugaban hukumar FIRS, Zacch Adedeji, ya bayyana cewa, hukumar ta samar da jimillar kudaden haraji na Naira tiriliyan 3.94 a watanni 3 na farkon shekarar 2024.
Sabon shugaban kasar Senegal, Bassirou Faye ya kawo ziyara Najeriya yayin da ya sanya labule da Shugaba Bola Tinubu a fadar Aso Rock da ke birnin Abuja.
An tafka muhawara a majalisar wakilai kan ko shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima za su rika amfani da jirgin haya maimakon na fadar gwamnati.
Za a ji Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da aniyarta na fara amfani da kudaden yan fansho domin ayyukan gina kasa. Sai dai Atiku Abubakar ya soki kudurin.
Bayan kammala taronta na kwanaki biyu, majalisar zartarwar tarayya (FEC) ta amince da wasu muhimman tsare-tsare da ayyuka da za su kara habaka tattalin arzikin kasa.
A yayin da matsalar tsaro ke kara ci wa gwamnati tuwo a kwarya, Ministan tsaro, Mohammed Badaru ya yi kira ga kungiyar tarayyar Turai da ta tallafawa Nigeria.
Kungiyar kwadago ta TUC ta caccaki Bola Tinubu kan gabatar da N48,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya inda ya ce babu lissafi a lamarin.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin yi masa bayani kan halin tsaro a jihar Kogi da kuma wasu abubuwa.
Limaman Musulunci sun sha alwashin ci gaba da shirinsu kan aurar da mata marayu guda 100 da suka yi niyya a karamar hukumar Mariga a jihar Niger.
Bola Tinubu
Samu kari