Bola Tinubu
Shigar da sunan Betta Edu da sauran mutane a majalisar kamfen din Bola Tinubu ya haddasa muhawara da korafi a tsakanin yan Najeriya da yan jam'iyyar APC.
Hadimin Atiku, Kenneth Okonkwo ya soki cire tallafin mai, yana cewa tsadar fetur da faduwar darajar Naira sun kara wahalar da 'yan Najeriya a gwamnatin Tinubu.
Sanata Abdul’aziz Yari ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa APC za ta cika alkawuran kamfen, yayin da jam’iyyar ke shirin sake zaɓar Bola Tinubu a 2027.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya musanta zargin ƙin Kiristoci, yana mai cewa an fassara kalamansa ba daidai ba, tare da yin kira ga shugabanni su yi adalci.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya soki tsarin Kwamitin Yakin Zaɓen APC na 2027, inda ya bukaci Abdul’aziz Yari ya sake tunanin jagorantar kamfen ɗin Tinubu.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar APC mai mulki ta caccaki alkawarin da Atiku Abubakar na yi ya yan Najeriya na cewa zai dawo da tallafin man fetur.
A labarin nan za a ji tawagar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta aika ya sauka a jihar Kano inda ya tuno amfanin margiya Hamza Darma da ya rasu a kwanan nan.
A labarin nan. za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya waiwayi tsarin da APC ta fitar na yakin neman zabe tare da nuna wa 'yan Najeriya 'mafita'.
Gwamnan Katsina Dikko Radda ya amince da nadinsa a matsayin kodinetan yakin neman zaben Tinubu a jihar, tare da alkawarin karfafa yakin APC a mazabu 361.
Bola Tinubu
Samu kari