Bola Tinubu
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kungiyar limaman masallatan Juma'a ta Najeriya ta bayyana cewa tsarin dan adam a tsaron Najeriya ya gaza, yanzu mafita daya da ta rahe ita ce addu'a.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya tambayi dalilin ci gaba da karbar bashi duk da cire tallafin mai, yana gargadin cewa rashin daidaito na iya lalata ribar.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Matar shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu da mataimakin gwamnan Lagos, Kadri Hamzat, sun kaddamar da sabon babban masallacin Odo Noforija a Epe.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahned Tinubu. Gwamna Dauda ya yi bayani ga Tinubu kan halin da ake ciki a Zamfara.
Bola Tinubu
Samu kari