Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar bai yarda da dalilan da FBI ta bayar na boye bayanai kan Bola Tinubu ba.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata AbdulAziz Yari ya bayyana yadda ya karbi jagorancin kwamitin yakin neman zaben Bola Ahmed Tinubu a inuwa jam'iyyar APC.
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya yi jimamin rasuwar fitaccen ɗan siyasar Kano, Alhaji Hamza Usman Darma, yana mai bayyana shi a matsayin mutum mai gaskiya da amana.
Nyesom Wike ya bayyana dalilin da ya sa ba zai jagoranci yaƙin neman zaɓen Bola Tinubu ba, ya ce shi ba ɗan APC ba ne, zai fi mayar da hankali kan Abuja da Rivers.
A labarin nan za a ji cewa hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya, EFCC ta bude asusun gwamnatin jihar Osun da ta rufe bayan umarnin shugaban kasa.
Wata kotun Amurka ta soke dokar gwamnatin Shugaba Donald Trump da ta dakatar da bayar da bizar ƙaura ga ’yan Najeriya da wasu ƙasashe 74 a duniya.
Shugaba Bola Tinubu zai jagoranci kwamitin yakin neman zaben APC na 2027, yayin da Abdulaziz Yari ya zama Darakta Janar, Hope Uzodimma kuma sakatare.
Kotun Amurka ta amince FBI ta gabatar da wasu bayanan binciken da suka shafi Tinubu a sirrance, tare da sanya ranar 28 ga Agusta a matsayin wa'adin karshe.
Kungiyar Bola Tinubu 2027 ta bukaci a kama Dino Melaye kan kalamansa cewa abin da ya faru a Venezuela zai faru a Najeriya, tana neman a bincike shi.
Bola Tinubu
Samu kari