Bola Tinubu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na mayar da hankali kan abubuwa marasa amfani kamar masu zanga zanga.
Kungiyar kwadago ta yi martani ga gwamnatin tarayya kan musa yin alkawarin rashin kara kudin mai yayin karin albashi. Yan kadago sun kaure da cacar baki da gwamnati.
Daga watan Yulin 2023 zuwa watan Yunin 2024, Najeriya ta zama kasa ta 3 a jerin ƙasashen da ke sahun gaba a yawan cin bashin bankim dumiya na IDA.
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan tashar ruwa ta Onne da ke jihar Ribas saboda shigo da makamai ba bisa ka'ida ba.
Andrew Wynne wanda rundunar 'yan sandan Najeriya ke nema ruwa a jallo ya bayyana cewa ba zai mika kansa ga 'yan sanda ba saboda yana tsoron ya rasa ransa.
Bashir Ahmad ya fadi dalilin da yasa gwamnatin Buhari ta cire tallafin man fetur na watanni 6 a shekarar 2023 wanda hakan ya jawo Bola Tinubu ya cire tallafin mai.
Shugaban TUC, Festus Osifo ya bukaci gwamnatin tarayya ta soke ƙarin da ta yi a farashin litar man fetur, ta ce duk wannan wahalhalun a kan ma'aikata za su ƙare.
Yayin da kungiyar NLC ke zargin yaudara daga Bola Tinubu kan karin farashin fetur, wata kungiya a Najeriya ta caccaki kungiyar kan sukar shugaban da ta yi.
Tsohon jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Daniel Bwala, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kori ministocin tsaro, Mohammed Badaru da Bello Matawalle.
Bola Tinubu
Samu kari