Bola Tinubu
Masanin siyasa, Farfesa Adele Jinadu ya zargi 'yan siyasa da fara shirin murde zaben 2027. Ya ce fara nada 'yan siyasa a INEC alama ce ta cewa za a yi magudi.
Jam'iyyar APC ta gargadi 'yan adawa cewa haɗin gwiwar Atiku Abubakar da PEter Obi ba zai yi tasiri a 2027 ba, tana mai cewa Bola Tinubu zai sake yin nasara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa jihohi da dama za su fuskanci kalubale idan har aka amince da kudirin haraji na gwamnatin Bola Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada sabon mukaddashin Akanta-janar na Gwamnatin Tarayya mai suna Shamseldeen Ogunjimi bayan tsohon Akantan ya yi murabus.
An bude katafariyar cibiyar hukumar shige da fice ta kasa NIS ta fasahar zamani a Abuja da aka sanyawa sunan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, BATTIC.
Kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya yi martani kan bukatar sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ta 'yan Arewa su hakura da takara a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga 'yan adawa da su rungumi zaman lafiya. Tinubu ya nuna cewa 'yan Najeriya abu daya ya yi su duk da bambancin siyasa.
Sanata Opeyemi Bamidele ya ce Bola Tinubu na samun kwanciyar hankali a majalisa saboda Sanata Godwsill Akpabio ne ke jagorantar majalisar a halin yanzu.
Tsohon hadimin Jonathan ya hango haske a tattalin arzikin Najeriya. Ya ce tsare-tsaren Tinubu su na kawo ci gaba. Reno Omokri ya fadi bangarorin da ke bunkasa.
Bola Tinubu
Samu kari