Bola Tinubu
Hadimin Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa yana shiri da Peter Obi domin gyara kura-kuran da suka tafka a zaben 2023.
Hukumar RMAFC ta ce dokokin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu sun saba wa tsarin mulki, tana mai bada shawarar amfani da tsarin raba VAT da zai zamo adalci ga kowa.
Yar marigayi tsohon sarkin Kano, Ado Bayero mai suna Zainab ta sake tura kokon bara ga Shugaba Bola Tinubu da kuma Gwamna Abba Kabir na jihar Kano.
Sabon hafsan rundunar sojin kasa ta Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya bayyana cewa ya bai wa shugaban ƙasa tabbacin matsalar tsaro za ta zama tarihi nan kusa.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi martani kan bukatar da sakataren gwamnatin tarayya ya zo da ita kan zaben 2027.
Gwamnatin tarayya ta yi cikakken bayani kan yadda kudurorin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu za su amfani talaka da kuma kananan 'yan kasuwan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Cosmos Ndukwe, ya bi sahun masu yabawa shugaban kasa Bola Tinubu. Ya yaba masa kan hukumar SEDC.
Gwamnatin tarayya ta ce Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ɗauki lamarin abinci da matuƙar muhimmanci, burinsa kowa ya ƙoshi kafin ya kwanta a kowace rana.
Farfesa kabiru Dandago ya bukaci a kara haraji kan masu kudi, maimakon VAT. Ya ce hakan zai rage gibin arziki tare da samun karin kudaden gwamnati.
Bola Tinubu
Samu kari