Bola Tinubu
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya dira a kan wasu daga cikin 'yan siyasar da su ke caccakar salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan salon mulkinsa.
Dan gwamnan jihar Bauchi, Shamsudden Bala Mohammed ya yi kra ga dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da kar ya raa abinci yayin ziyarar da zai kai jihar Bauchi a azumi.
Yabagi Sani ya ce gwanda mulkin Buhari a kan na Tinubu yayin da 'yan Najeriya suke shan azaba. Ya nemi gwamnati ta magance hauhawar farashi, da ceto tattalin arziki.
Wasu membobin PDP sun bayyana takaicin yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ke yi wa jam'iyyar karan tsaye ta hanyar goyon bayan Tinubu ya yi nasara a zaben 2027.
Wasu daga cikin 'yan kasuwa da ke jihar Kaduna sun tuna da masifar da su ka shiga bayan gwamnatin Nasir El-Rufa'i ta rushe masu wuraren kasuwancinsu.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce N70,000 ba za ta biya nukatun ma'aikata ba. Ya bukaci a hana 'yan kwadago takara bayan barin ofis nan take.
Dattijon dan siyasa, Alhaji Tanko Yakasai ya jaddada goyon baya ga manufofin gwamnatin tarayya, tare da bayyana cewa ba a ware Arewa daga cin gajiyar shirin ba.
Dattawan APC a jihar Akwa Ibom sun bayyana cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Akpabio na cin amanar APC a jihar wajen hada kai da PDP don son rai.
Wata matashiya ta sha yabo daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar kan sukar gwamnatin Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari