Bola Tinubu
Gwamnatin jihar Osun ta bayyana takaicin yadda wasu 'yan APC ke da ra'ayin neman a bayyana dokar ta baci a jihar, kamar yadda Bola Tinubu ya yi a Ribas.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i a bayyana takaici a kan yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya wulakanta dokar kasa ta hanyar dakatar da gwamna.
Jam'iyyar SDP mai adawa a Najeriya ta fito ta bayyana alakar da ke tsakaninta da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta bayyana masu daukar nauyinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson ya ce zai hada gangami a majalisa domin hana amincewa da bukatar Bola Tinubu ta dakatar da gwamna Fubara.
Gwamnatin Najeriya za ta raba tallafin kudi ga manoma 250,000 a fadin Najeriya. Za a raba tallafin kudi da kayan aiki domin noman shinkafa, rogo da saransu.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu tarba daga tsohuwar minista, Dr Betta Edu a gidanta da ke Calabar a jihar Cross River domin yin buda baki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na fuskantar jan aiki domin samun kason da ake so a majalisa wajen amincewa da dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers.
Bayan karɓar rantsuwar kama aiki a fadar shugaban ƙasa, sabon shugaɓan rikon Ribas, Ibas ya yi alƙawarin dawo da tsaro da daidaito a jihar mai fama da rikici.
Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya kare matakin dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa da cewa ta hana Majalisa tsige Gwamna Fubara daga kan mulki.
Bola Tinubu
Samu kari