Bola Tinubu
A shekarar 2024 mata da dama sun taka rawar gani a fannoni daban-daban. Mun tattaro muku wadanda suka taka rawar a zo a gani a fannin siyasan Najeriya.
Sanatan Ondo ta Kudu a inuwar APC, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa matsalar tsaro da dab da zama tarihi duba da makudan kudin da aka ware a kasafin 2025.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa birnin Legas bayan kammala gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 a gaban majalisar tarayya. Tinubu zai yi hutu a Legas.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce 'yan majalisar tarayya kamar sun zarce a cikin barkwanci yayin gabatar da kasafin kudin 2025 a majalisar wakilai.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya yabawa salon mulkin Bola Tinubu awanni 24 bayan sukar tsarin mulkinsa wanda hakan ya jawo ce-ce-ku-ce.
Akpabio ya ce ministoci masu bijirewa gayyatar Majalisa ba su cancanci gurbi ba, yayin da Tinubu ya gabatar da kasafin 2025 mai darajar N47.9trn.
Gwamnatin tarayya za ta kafa banki na musamman na matasan najeriya domin tallafa musu. Ministan matasa, Ayodele Olawande ne ya bayyana haka a Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2024 a ranar Laraba a gaban 'yan majalisar tarayya. Ya yi bayanin ayyukan da za a yi da kudaden.
An kara tsaurara matakantsaro a majalisar tarayyar kasar nan. Wannan ya faru a lokacin da ake jiran bayyanar shugaban kasa, Bola Tinubu don gabatar da kasafin kudi.
Bola Tinubu
Samu kari