Bola Tinubu
Wasu masu fashin baki sun fara hasashen wadanda suke ganin Shugaba Tinubu zai iya yin amfani da su wurin maye gurbin mai magana da yawunsa, Ajuri Ngelale.
A wannan labarin, tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa matakin da jami'an DSS su ka dauka na kutse ofishin SERAP bai dace ba.
Kungiyar kwadago ta bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai, rage kudin wutar lantarki, sake shugaban kwadago, Joe Ajearo da kuma fara biyan sabon albashi na N70,000.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya koka kan yadda ya ce gwamnatin Bola Tinubu na nuna wariya ga gwamnan Kano.
Tsohon mai magana da yawun Goodluck Jonathan, Dakta Reuben Abati ya ce yanzu haka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari na can yana yiwa Najeriya dariya.
Jam'iyyar PDP ta fadawa shugaba Bola Tinubu wadanda suka dauki nayyib zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya. PDP ta ce yunwa ce ta saka yan Najeriya zanga zanga.
Wasu allunan da ke tallata shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun fara bayyana a birnin tarayya Abuja. Ana tallata Tinubu ne domin zaben 2027 da ke tafe.
Kungiyar kwadago ta NLC ta shiga taron gaggawa bayan kama shugabanta, Joe Ajaero da jam'ian DSS suka yi a Abuja. NLC ta bukaci taimakon kungiyoyi.
A labarin nan, kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tabbatar da cewa gwamnati da kusoshin ASUU za su sake ganawa a ranar Laraba, 11 Satumba, 2024.
Bola Tinubu
Samu kari