Bola Tinubu
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce makiya Muslim Muslim ne suka kara kudin man fetur domin su bata mulkin Bola Tinubu. Ajuri Ngelale ya ajiye aiki a fadar shugaban kasa
Tsohon ministan harkokin kasashen waje, Bolaji Akinyemi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya yi taka-tsan-tsan game da karbo bashi daga kasar Sin watau China.
A wannan rahoton za ku ji cewa fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh Bello Yabo ya yi martani ga kalaman yan bindiga na son sace shi. Ya ce ba a biyan fansa.
Fasto Babatunde Elijah Ayodele ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ya rage kashe kudade a gwamnatinsa. Ya ce ya kamata ya tsuke aljihun gwamnati.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya yiwa majalisar ministocinsa garambawul. Majiyoyi sun bayyan cewanTinubu zai kori wasu daga cikin ministocin.
Kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa (SERAP) ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya janye karin kudin fetur da kuma kaddamar da bincike kan NNPCL.
Wani babban jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawowa 'yan Najeriya sauki kan tsadar rayuwa.
Bayanai na ta kara fitowa kan dalilin da ya sanya Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu. Majiyoyi sun ce ya yi kura-kurai.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya ya ce gwamnatin tarayya za ta sake jefa mutane cikin mawuyacin hali idan har ta kara kudin harajin VAT.
Bola Tinubu
Samu kari