Bola Tinubu
Shahararren dan kasuwa a Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya yabawa salon mulki da tsare-tsaren Bola Tinubu inda ya ce hakan ya rage farashin man fetur.
Hukumomi a kasar Nijar sun zargi Najeriya da Bola Tinubu da neman kawo cikas a mulkin sojoji a kasar inda ta ce yana hada baki da wasu ƙasashen duniya.
Kotun Abuja ta tsare Olamide Thomas kan tuhume-tuhume uku da suka shafi barazana ga dan shugaban kasa. An dage shari’ar zuwa 30 ga Disamba don ci gaba.
Tsofaffin shugabannin kasa a Najeriya za su samu N27bn a shekarar 2025 da aka ware domin biyansu hakkokinsu tare da mataimakansu lokacin mulkinsu.
Shugaban kamfanin BUA, Abdulsamad Rabiu ya yi magana kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce tsare-tsarensa suna kan hanya duk da matsin da ake ciki.
Bayan umarnin mai girma shugaban kasa, gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da shirin ɗaukar fasinjoji kyauta a jiragen kasa, ta faɗi wuraren da ƴan Najeriya za su je.
Tsohon shugaban majalisa, Yakubu Dogara ne ya bayyana haka. Ya shawarci 'yan Arewa jagororinsu ne su ka gaza a shekaru 40 da aka shafe ana mulkin kasar.
Yan Najeriya sun bayyana takaicin yadda ake kara samun karancin takardun kudi a kasar. Wannan ta sa kungiyar NLC ta nemi daukin shugaban kasa, Bola Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta waiwayi mutanen jihar Jigawa. An kaddamar da karasa aikin tsohon gwamna, Saminu Turaki. Mutane sama da akalla kusan miliyan 1.5 za su amfana.
Bola Tinubu
Samu kari