Bola Tinubu
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya mayar da martani ta bakin kakakinsa, Garba Shehu inda ya ce ba mai gidan nasa ba ne ya siya filin da hannunsa.
Gwamnatin Bola Tinubu ta kalubalanci Majalisar dokokin jihar Edo kan dakatar da shugabannin kananan hukumomi guda 18 da mataimakansu a ranar Talata.
Shugaba Tinubu ya yi ta'aziyya ga iyalan da suka rasa yaransu a Ibadan, yana umartar hukumomi da su binciki lamarin da tabbatar da tsaron yara a taron jama'a.
Sarkin Gwandu da ke jihar Kebbi, Mai Martaba Muhammad Ilyasu Bashar ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu inda ya ba shi shawara kan jan al'umma a jiki.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara raba tallafin noman alkama a Kano inda ake rage farashin da kashi 75%. Manoma sun yi godiya ga gwamnati a kan lamarin.
Majalisar wakilai ta cika alkawarin raba albashin 'yan majalisar na watanni 6 ga talakawan Najeriya. A Disamba za a mika kudin ga Bola Tinubu domin ya raba
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed kan ayyukan da gwamnatinsa ke gudanarwa a kasar nan.
Kasafin 2025 na Tinubu ya kai N47.96trn kuma yana da niyyar rage hauhawar farashi, daidaita darajar Naira, da ƙara samar da mai da kuɗin shiga. ACHR ta magantu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana fatan dagawar darajar Naira. Wannan. A zuwa bayan ya gabatar da kasafin 2025 a ranar Laraba inda ya sa Dala a kan N1500.
Bola Tinubu
Samu kari