Bola Tinubu
Al'umma sun taso Sanata Rabiu Kwankwaso a gaba inda ake sukarsa saboda kin fadin ra'ayinsa kan dokar ta-ɓacin da aka kafa a jihar Rivers da Bola Tinubu ya sanya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ya yi magana da tsohon gwamnan jihar Rivers kan batun yadda za a janye dokar ta ɓaci a jihar.
Kungiyar dattawa da shugabannin al'umma a jihar Ribas ta yu watsi da natakin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka na dakatar da Gwamna Fubara.
Fitacciyar 'yar gwagwarmaya ta bayyana cewa akwai yiwuwar gwamnatin tarayya ta fara amfani da dokar ta baci wajen kuntatawa wasu jihohin adawa a kasar nan.
Shugaban riko a jihar Rivers, Ibok-Ete Ekwe Ibas ya hawu kujerar Gwamna Siminalayi Fubara. Ya fara aiki ne bayan Bola Tinubu ya nada shi ya dakatar da Fubara.
Majalisar dattawan Najeriya ta bayyana matsayarta kan dokar ta bacin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya a jihar Rivers. Ta kafa sharuda.
Wani daga cikin masu fada a ji a yankin Neja Delta ya nuna damuwa kan halin da Gwamna Siminalayi Fubara yake ciki bayan an dakatar da shi. Ya ce ba a ji duriyarsa ba
Gwamnonin Kudu maso Kudu sun kalubalanci dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. Sun ce matakin ya saba dokar Najeriya.
Daya daga cikin manyan Neja Delta, Cif Anabs Sara-Igbe ya bayyana cewa fadar shugaban kasa ta dade ta na kitsa yadda za ta sanya dokar ta baci a Ribas.
Bola Tinubu
Samu kari