Bola Tinubu
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta fara sa ido kan wasu 'yan kasuwa a kasar nan domin tabbatar da cewa ba a cutar masu sayen kayayyaki.
Babban bankin Najeriya na CBN ya dawo da harajin tsaron yanar gizo ga yan Najeriya.CBN zai rika karbar O.005% yayin hulda da bankuna ta yanar gizo wajen yan kasa.
Wasu majiyoyi a fadar shugaban ƙasa sun ce Bola Ahmed Tinubu na iya rusa ma'aikatar jin kai tare da cure wasu hukumomi wuri ɗaya, zai kuma kori ministoci.
Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago ya ce galibin ƴan Najeriya ba su san kokarin da Bola Tinubu ke yi wajen tsaftace Najeriya daga cin hanci da rashawa.
Uwargidan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, Sanata Oluremi Tinubu ta ba da gudunmawar N500m domin tallafawa mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Borno.
Kwamitin da aka kafa domin sa ido kan rabon tallafin shinkafa a Kano ya ce jihar ta samu tirela 19 daga gwamnatin tarayya kuma an gama tsarin rabawa talakawa.
Kamfanin mai na NNPCL ya ce nan da karshen shekara matatar man fetur ta gwanatin tarayya a Fatakwal za ta dawo aiki. NNPCL ya bukaci yan jarida su masa adalci.
Tsohon jigo a jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya, Salihu Lukman ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce shugaban kasan bai bari ana ganinsa.
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon abinci ba zai magance komai ba.
Bola Tinubu
Samu kari