Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa dangane da kudirin sauya fasalim harajin da ake ta cece kufe a kansa a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed ya shirya tattaunawa da 'yan jarida a daren ranar Litinin. Shugaban kasan zai yi tattaunawar ne bayan ya shafe kusan shekara biyu a mulki.
Kungiyar Kiristocin Arewa a jihohi 19 ta CHAIN ta goyi bayan kudirin harajin Bola Tinubu inda ta ce kudirin ba ya adawa da Arewa. Ta bukaci a hada kai a Najeriya.
Dakta Musa Iliyasu Kwankwaso ya yabawa Tinubu kan aikin titin Kano-Kaduna-Abuja, bututun AKK, da aikin dam din N95bn. Ya yi godiya kan nadin da aka yi masa.
Gwamnati ta ce ta na iya bakin kokarinta. Gwamnatin tarayya ta dai-dai ba ne a siyasantar da mutuwar 'yan kasa. Jama'a sun mutu yayin turmutsitsin karbar tallafi.
Sanata Ali Ndume ya ji dadin sakamakon adawa da kudirin haraji domin inganta rayuwar jama'a. Ya bayyana cewa an fara samun sakamakon da ake bukata.
PDP ta fusata da mutuwar yan Najeriya yayin turereniyar karbo abinci. Jam'iyyar ta zargi gwamnatin Tinubu da rashin tausayi da ingantaccen tsari.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi alhini kan rasuwar Mai Shari’a Uthman Argungu inda ya yaba gudunmawarsa ga kasa, tare da yin addu’ar Allah ya jikansa.
Atiku Abubakar ya ce gibin Naira tiriliyan 13 a kasafin 2025 yana nuna rashin tsari mai dorewa da dogaro kan bashi, yana kira da rage kashe kudin gwamnati.
Bola Tinubu
Samu kari