Bola Tinubu
'Yan majalisar tarayya sun bukaci gwamnatin Bola Tinubu ta yi bayani kan kudin tallafin man fetur da aka ce an tara bayan cire tallafi. Minista ya gaza ba da amsa.
Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta ce gwamnatin Tinubu za ta sake duba mafi ƙarancin albashin ma'aikata nan da ƙasa da shekaru biyu masu zuwa.
Prince Adewole Adebayo ya ce Tinubu ya tarar da tattalin arzikin Najeriya cikin matsala, amma ya kara dagula shi saboda rashin kwararru a tawagarsa.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya nemi a sake duba tallafin dala biliyan 50 da China ta ware don Afirka, duba da muhimman ayyukan more rayuwa da ake buƙata.
Wasu shugabannin PDP a jihar Delta sun magantu kan rade-radin cewa Gwamna Sheriff Oborevwori zai koma APC inda suka kalubalance shi da ya fito ya fadi gaskiya.
Babbar Kotun Tarayya da ke birnin Abuja, ta umarci Ministan Cikin Gida da Atoni-janar su bayyana gabanta cikin kwanaki uku kan tsarin haraji ga yan kasashen waje.
Gwamnatin jihar Bauchi ta ware miliyoyin Naira domin sayen kwamfutoci a kasafin kudin bana, lamarin da sharhi ke ganin ba wannan ake buƙata a halin yanzu ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi aika da sakon ta'aziyya ga rundunar sojojin Najeriya kan kisan da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wasu a sojoji a Borno.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa galibin gwamnonin da kw sukar kudirin haraji ba ƴan Najeriya ne a gabansu ba, damuwarsa kuɗaɗen shiga.
Bola Tinubu
Samu kari