Bola Tinubu
A wannan labarin, kun ji cewa kungiyar malaman jami'o'i ta kasa ta bayyana damuwa kan yadda gwamnatin tarayya ta ki magance bukatun da su ka mika mata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabi ga 'yan Najeriya a ranar, 1 ga watan Oktoban 2024 domin murnar cikar Najeriya shekara 64 da samun 'yancin kai.
Bola Ahmed Tinubu zai tafi hutu kasar Birtaniya. Bola Tinubu zai shafe mako biyu yana hutawa a birnin London. Ana sa ran Tinubu zai dawo Najeriya a16 ga Oktoba
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga 'yan Najeriya mazauna Lebanon da su dawo gida bayan da tashe tashen hankula suka kara ta'azzara a Gabas ta Tsakiya.
A wannan labarin, ranar Talata ne dan asalin jihar Kano, Kyaftin Mohammed Madugu ya tuko jirgin Emirates na farko zuwa Najeriya a cikin shekaru biyu.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta sauke farashin shinkafa a jihohin Kano, Legas da Borno. Za a rika sayar da buhun shinkafa a N40,000 domin saukakawa al'ummar Najeriya.
Yan Najeriya da dama suna kokawa kan halin kunci da tsadar rayuwa da ake ciki a kasar yayin aka yi bikin cika shekaru 64 da samun yancin kai daga Burtaniya.
Kungiyar Mandate Protection Vanguard (MPV) ta ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan mutanen da ya kamata ya nada a matsayim ministoci a gwamnatinsa.
Yan Najeriya sun yi martani ga Bola Tinubu kan jawabin da ya yi a ranar 1 ga Oktoba domin murnar yancin kasa. Atiku Abubakar ya yi martani ga Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari