
Bola Tinubu







Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ko kadan bata son matasa su gudanar d azanga-zanga a fadin kasar nan, saboda wasu za su iya tayar da rikici a kasa.

Matar marigayi tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, Mariam Abacha da babban dansa, Mohammed Abacha sun dauki matakin bayan kwace kadarar mahaifinsu a Abuja.

Gwamnatin tarayya ta yi kira ga masu shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan da su kwantar da hankulansu. Gwamnatin ta ce a kara mata lokaci.

Gwamnatin tarayya ta shirya kashe maƙudan kuɗi kusan N2trn a gina titin Legas zuwa Kalaba da wasu muhimman tituna a faɗin ƙasar nan a kasafin 2024.

Wasu matasa sun fara zanga zangar nun adawa da hukuncin da majalisar dattawa ta yi na tsige Sanata Ali Ndume daga matsayin mai tsawatarwa a majalisar dattawa.

Fitaccen malamin Musulunci, Farfesa Mansur Yelwa ya bukaci shugabannin kungiyoyin addini da su kira mabiyansa domin fara 'Alkunut' a masallatai madadin zanga-zanga.

Shugaban kungiyar gwamnonin APC ta Najeriya kuma gwamnan jihar Imo, Hop Uzodima ya haɗa Bola Tinubu da tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim.

Wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Ondo, Femi Adekanmbi, ya bukaci matasan Najeriya da su hakuri da yin zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje jihohi 34 da babban birnin tarayya da kudi har N438 biliyan domin rage radadi da matsin rayuwa da ake fuskanta.
Bola Tinubu
Samu kari