Bola Tinubu
Manyan 'yan siyasa a Najeriya sun fara shiri domin tunkarar zaben 2027 mai zuwa. Ibrahim Shekarau da Salihu Lukman sun fara shirin tunkarar Tinubu a 2027
KAsar Faransa ta yi magana kan zzargin cewa tana da hannu wajen yamutsa Nijar tare da hada baki da Najeriya. Wakilin Faransa, Bertrand de Seissan ne ya magantu.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya ware Naira biliyan 55 a kan jiragen shugaban kasa a kasafin 2025. 'Yan adawa sun caccaki gwamnatin tarayya kan lamarin.
Gwamnan jihar Bauchi ya yi nasiha ga Sheikh Jingir kan yadda Bola Tinubu ke tafiyar da mulki a kasar nan. Bala Muhammad ya ce a isar da sakon ga Bola Tinubu.
Majalisar Wakilan kasa ta 10 ta ce an fara zama domin nazartar abin da kasafin kudin 2025, da Shugaban kasa, Bola Tinubu ya gabatar a ranar 18 Disamba, 2024.
Jam'iyyar APC rashen Amurka ta yi gargadi kan lambar rashawa da kungiyar OCCRP ta ba Bola Tinubu a 2024. APC ta ce ana son bata suna ne ga Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana rashin jin dadin irin halin kunci da sakon mulkin Bola Ahmed Tinubu ke kafa jefa jama'a a ciki.
Solomon Dalung ya ce wasu 'yan-ba-ni-na-iya masu hadari sun keware Bola Tinubu kamar yadda suka kewaye Buhari suka hana ruwa gudu suka killace shugaban kasa.
Shugaban majalisar Borno, Abdulkarim Lawan, ya bukaci kafa rundunar soja a Guzamala da Kukawa don ’yantar da yankin daga Boko Haram tare da dawo da zaman lafiya.
Bola Tinubu
Samu kari