Bola Tinubu
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya ce za su nunawa 'yan adawa cewa sun shirya a zaben 2027. Ya yi raddi wa Atiku da El-Rufa'i kan hadakar 'yan adawa.
Daya daga cikin jagororin APC a Najeriya, Farfesa Haruna Yerima ya ce ba su amince da neman sauke Sanata Kashim Shettima a takarar 2027 da ake so Tinubu ya yi.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce shirin haɗakar ƴan adawa abin damuwa ne ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kuma bai kamata ya yi sakaci da su ba.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ziyarar da mutane ke kai wa taohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ba sabon abu ba ne saboda ya zama uban ƙasa.
Sanatan Borno ta Kudu, Sanata Ali Ndume ya ce Bola Tinubu ya kamata ya shiga damuwa idan tsohon shugaban kasa Buhari bai goyi bayansa ba musamman a zabe.
Yayin da yan adawa suka ziyarci Muhammadu Buhari a Kaduna, jiga-jigan APC a Kachia sun bayyana goyon bayansu ga Tinubu da Gwamna Uba Sani a 2027.
Kungiyar NCAJ ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Zamfara saboda rikicin siyasa, rashin tsaro, da zargin gwamnati na hada kai da masu tayar da kayar baya.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan Adam ta caccaki matakin da NBC ta dauka na hana sanya wakar Eedris Abdulkareem ta sukar Bola Tinubu a radiyo.
Jagora a NNPP ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi takaicin yadda Bola Ahmed Tinubu ya samu nasarar kama mulkin Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari