Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya karɓi gayyata daga Yariman Saudiyya Mohammed bin Salman domin halartar taron Future Investment Initiative na duniya da za a yi a Riyadh.
Northern Christian Progressive group ta yi kira ga APC da Bola Tinubu da su naɗa ɗan siyasa Kirista daga Arewacin Nijeriya a matsayin Darakta Janar (DG) na kamfe.
Kungiyar NNCYA ta yabawa Tinubu, Ribadu da Janar Musa bayan yabon Trump kan yaƙi da ta'addanci, tare da kira a ƙara haɗin gwiwar tsaro da zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin wadanda su ka nemi takara a APC reshen jihar Kwara sun bayyana cewa ba a yi masu adalci ba, kuma a biya su kudinsu.
Gwamnan Abia, Alex Otti, ya ce Hope Uzodimma ba zai iya magana a madadin dukkan gwamnonin Kudu maso Gabas ba kan goyon bayan wa’adin Tinubu na biyu.
Gwamna Seyi Makinde ya ce an gargade shi kan takarar 2027, sannan EFCC ta nemi bayanan kwangilolin Oyo. Ya bayyana hukuncin kotu a matsayin nasarar bin doka.
Kungiyar PFN ta nuna adawarta da tsarin tikitin takara na Musulmi da Musulmi a zaben 2027, tana mai cewa Najeriya tana bukatar shugabanci mai cike da daidaito.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi kira da babbar murya ga 'yan adawa. Farfesa Nentawe ya bukaci su daina kushe gwamnatin Tinubu.
Amurka ta kakaba harajin 12.5% kan kayayyakin Najeriya bisa zargin gazawa wajen hana kayayyakin aikin tilas, yayin daTrump ya tsaurara matakan kasuwanci.
Bola Tinubu
Samu kari