Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa rundunar saman Najeriya ta samu nasarar ragargaza sojojin da su ke kokarin tserewa bayan sun ayyana juyin mulki a Benin.
Kungiyar ECOWAS ta amince da tura sojoji daga kasashe 4 da suka hada da Najeriya, Ghana, Saliyo da Côte d’Ivoire domin kare dimokuradiyya a Benin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa sojojin Najeriya kan yadda suka fatattaki dakarun Benin da suka yi ikirarin juyin mulki a kasar ranar Lahadi.
Nigeria ta yi Allah wadai da yunkurin juyin mulki a Jamhuriyar Benin, inda ta dauki wasu matakai uku ciki har da tura jiragen yaƙi zuwa sararin samaniyar Benin.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya tabbatar wa Tinubu da goyon baya wajen yaki da ta’addanci a Arewa, yana mai cewa kasashen duniya ba za su zuba ido suna kallo ba.
Najeriya ta janye jiragen yaƙinta daga Benin bayan hukumomi sun tabbatar da cewa yunƙurin juyin mulki ya gagara kuma komai ya dawo cikin kwanciyar hankali.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya fasa kwai kan matsalar garkuwa da mutane da ake fama da ita. Ya nuna yatsa ga 'yan siyasa masu neman mulki.
Gwamnatin Tarayya ta raba N3.7bn a matsayin lamuni ga ma’aikatan manyan makarantun gaba da sakandare domin tallafa musu a karkashin shirin TISSF.
Kamfanin Winhomes Estate ya shigar da ƙarar gaggawa a kotu domin hana gwamnati shiga ko rusa filinsu mai girman hekta 18 a Okun-Ajah a jihar Lagos.
Bola Tinubu
Samu kari