Bola Tinubu
Wasu rahotanni sun ce akwai gwamnoni uku ko hudu da ke PDP na shirin sauya sheka zuwa APC, domin marawa shugaba Tinubu baya a yunkurinsa na zarce a 2027.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, an ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na shirin takara a 2027 tare da Peter Obi a matsayin mataimakinsa.
Bayan yada jita-jita, mataimakin gwamnan Bauchi, Auwal Jatau, ya musanta zargin cewa ya mari ministan harkokin waje, Yusuf Tuggar, yana mai cewa labarin ƙarya ne.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya yi kalamai masu kaushi kan 'yan siyasar Arewa masu sukar Shugaba Bola Tinubu. Ya ce suna yin hakan ne don sunyi suna.
Kungiyar matasan Arewa ta zargi Shugaba Tinubu da karya doka da raina mataimakinsa, Shettima, ta kuma bukaci a mutunta tsarin mulki da adalci a shugabanci.
Fadar shugaban kasa ta ce ba wanda ya hana mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima shiga fadar Aso Villa. Ta ce labarin ba shi da asali bare tushe.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya ce ya so a ce an tsige gwamna Siminalayi Fubara daga kujerar gwamna sai Bola Tinubu ya cece shi. Ya ce Fubara bai nemi shi ba.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya bayyana cewa ko kaɗan bai ci amanar PDP don bayyana shirinsa na marawa shugaban kasa, Bola Tinubu baya a 2027.
Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban kasa a inuwar LP, Yusuf Datti Baba Ahmed ya ce alamu sun nuna APC ba za ta kai labari ba, ya shawarci Tinubu ya hakura.
Bola Tinubu
Samu kari