Bola Tinubu
Kalaman da sarkin Kano Muhammadu Sanusi II kan gwamnatin Tinubu sun jawo muhawara mai zafi a Najeriya. Farouq Kperogi da Farfesa IBK sun barke da muhawara.
Malaman jami'o'in Najeriya karkashin (ASUU) sun ce kudurorin gyaran haraji za su yi ragaraga da asusun TETFund daga 2030. ASUU ta ce hakan zai jawo lalacewar ilimi.
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin fetur da aka samu a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce hakan zai kara kudin mota da kudin kayan abinci a fadin kasar nan
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta raba tallafin kudi N75,000 ga 'yan Najeriya miliyan 70 domin rage talauci da rage radadin rayuwa da talakawa
Yayin da ake cece-kuce kan kudirin haraji, Sanata Orji Kalu ya bukaci gwamnoni su rage siyan motocin alfarma, su ba da himma kan jan hankalin masu zuba jari.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi magana kan rahotannin da aka yada dangane da cewa ta tilastawa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba da shaida a gaban kotun Paris.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi magana kan sukar da ya yi wa gwamntin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba a fahimci kalamansa ba.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya caccaki shirin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na ba da tallafin shinkafa ga 'yan Najeriya.
Kungiyar Northern Patriotic Coalition for Democracy (NPCD) ta caccaki Sarki Muhammadu Sanusi II bayan sukar gwamnatin Bola Tinubu da tsare-tsarenta.
Bola Tinubu
Samu kari