Bola Tinubu
Gwamnatin Tinubu ta ce yanayin kasuwa ne kawai zai iya kawo saukar farashin man fetur. Ministan man fetur ya ce ba su da hannu wajen saukar farashi a yanzu.
Gwamnonin Najeriya sun yi watsi da ƙarin VAT, sun gabatar da sabuwar hanyar rabon haraji don tabbatar da daidaito da kare talakawa, da goyon bayan ci gaban harajin.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tara manyan jami'an gwamnati da gwamnonin jihohi a Abuja domin tattaunawa da fahimtar kudirin haraji. Za su yi taron kwanaki biyu
Fasto Johnson Suleman ya ragargaji Bola Tinubu kan wahalar rayuwa da ake ciki a Najeriya. Faston ya bukaci 'yan Najeriya su dauki darasi a zaben 2027.
An shiga jimami a jihar Legas bayan rasuwar wani babban jigo a jam'iyyar APC. Shugaba Bola Tinubu ya yi ta'aziyyar rasuwar Pa Akinsanya Sunny Ajose.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce manufofinsa sun fara inganta rayuwar 'yan kasar, har masu zuba jari daga kasashen waje sun fara kawo kansu.
Ministan walwala da yaki da talauci, Nentawe Goshwe Yilwatda, ya kare shirin da ma'aikatarsa na kashe N300m domin siyo kayan ofis. Ya ce ma'aikatar na bukatar kudin.
Gwamnatin Bauchi ta zargi shugaba Bola Tinubu da amfani da ministoci domin ruguza 'yan adawa a zaben 2027. Bala Mohammed ya karyata zargin Yusuf Tuggar.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga sarkin Kano, Muhammadu Sanusi kan sukar tsare tsaren farfado da tattalin arziki da Tinubu ya kawo Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari