Bola Tinubu
Wani jigo a APC ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai iya maye gurbin Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC a Abuja.
Jam'iyyar APC ta tabbatar da murabus din Abdullahi Ganduje daga shugabancin jam'iyyar. APC ta yi wa Ganduje fatan alheri bayan kammala shugabancin jam'iyya.
Yan Najeriya sun tofa albarkacin bakinsu bayan Abdullahi Ganduje ya yi murabus daga kujerar shugabancin APC, lamarim dai ya zo ba zato ba tsammani yau Juma'a.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ismael Ahmed a matsayin shugaban PCNGi domin rage wa ‘yan kasa raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi a farkon mulkinsa.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC mai mulki a kasa a yau Juma'a.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da dakataccen Gwamna a Rivers, Siminalayi Fubara inda ya amince da dawo da shi kan mulki bisa wasu sharuda masu tsauri.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara sun kawo karshen sabanin da ke tsakaninsu.
Sanata Barau Jibrin ya sauya sunan kungiyar goyon bayansa daga Barau zalla zuwa Barau/Tinubu yayin da ake maganar ajiye Kashim Shettima a dauke shi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar jam'iyyar APC a yankin Gabas ta Tsakiya na son shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauko Yakubu Dogara a madadin Kashim.
Bola Tinubu
Samu kari