Bola Tinubu
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya taya al'ummar Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan na shekarar 1446 bayan Hijira.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa a shekarar 2023, ya kusa hakura da yin takara, saboda yadda abubuwa suka cabe kan sauya fasalin Naira.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bi sahun masu taya mai girma Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekara 73 a duniya. Ya fadi gudunmawar da ya ba shi.
Tsohon minista, Rotimi Amaechi ya ce dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa a Rivers yunkuri ne na tsoratar da gwamnonin da ba za su mara masa baya ba a 2027.
'Yan Arewa sun mika bukatu 7 ga Bola Tinubu da gwamnatin jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya a jihar Edo. An bukaci biyan diyya da hukunta masu laifi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da kisan gillar da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya yabawa Gwamna Monday Okpebholo bisa matakan da ya ɗauka.
Makarantar koyon unguzoma a jihar Delta ta bukaci dalibar da ta yada bidiyon da ake yi wa matar Tinubu wulakanci ta kare kanta ko a hukunta ta kan laifin.
Jam'iyyun siyasa da kungiyoyi sun fara magana kan neman hana Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi takara a 2027. Kudirin ya kayyadae shekarun takara zuwa 60.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata cewa ana cin zarafin kiristoci a kasar, kamar yadda majalisar Amurka ta bayyana, har ta ke neman a hukunta kasar da takunkumi.
Bola Tinubu
Samu kari