Bola Tinubu
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar diyar tsohon gwamnan jihar Oyo, marigayi Sanata Abiola Ajimobi wacce ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 42 a Landan.
Gwamnatin tarayya ta fara biyan N77,000 ga masu bautar ƙasa. Legit Hausa ta tabbatar da hakan yayin da ta zanta da wasu daga cikin 'yan NYSC da suka karba.
Wasu daliban lafiya sun nuna kin amincewa da karbar matar shugaban kasa, Remi Tinubu a matsayin uwarsu a yankin Neja Delta bayan dakatar da Fubara.
Wani rahoto ya nuna cewa ana shirin nada sabon shugaban hukumar INEC da zai zama dan amshin Shatar gwamnatin Tinubu don samun damar magudin zabe a 2027.
Shugaban riko na jihar Rivers, Ibok-Ete Ibas ya sauke dukkan masu mukaman da gwamna Siminalayi Fubara ya nada. Ibok-Ete Ibas ya sanar da haka ne a ranar Laraba.
Gwamnatin tarayya karƙashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta ayyana Litinin da Talata a matsayin ranakun hutun karamar sallah, ta taya musulmai murna.
A kokarinta na yaki da cin hanci, Majalisar wakilai ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman cire kariya ga mataimakin shugaban kasa da gwamnoni.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shirye kan hadakar jam'iyyun adawa, jam'iyyar APC na fuskantar barazanar ficewar manyan 'ya'yanta masu biyayya ga Muhammadu Buhari.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa salon mulkin Bola Ahmed Tinubu abin kunya ne, ganin halin da jama'a ke ciki.
Bola Tinubu
Samu kari