Bola Tinubu
Tsohon shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), Samson Ayokunle, ya ragargaji manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ana talaucewa.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta dauki mataki yayin da farashin fetur ke tashin gwauron zabo a duniya, a yanzu Shugaba Bola Tinubu zai wadata kasa da CNG.
Wasu kasashen duniya sun ki karbar jakadun Najeriya da shugaba Bola Tinubu ya tura a ranar 6 ga Maris, 2026 saboda yana da kasa da shekara biyu a kan mulki.
Shugaba Tinubu ya amince da sabon shirin tsaro na Sunday Igboho don magance ta’addanci a Kudu maso Yamma, yana mai jaddada hanyoyin zaman lafiya.
Shugaba Tinubu ya amince da ƙarin albashin sojoji. Rundunar soji za ta ɗauki sababbin dakaru 28,000 tare da tura jiragen yaƙi zuwa jihar Benuwai.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya bayyana dalilin hana Nasir El-Rufai mukamin minista, yana zargin aikata rusau da take hakkin jama’a.
A labarin nan, za a ga jerin mutanen da ake ganin na hannun Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ne da ke cikin gwamnatin Najeriya ana damawa da su a yanzu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana matakan tsaro ga ‘yan Najeriya a Gabas ta Tsakiya amid rikicin Iran da Isra'ila, tare da horar da jakadanta a yankin.
Shugaba Bola Tinubu ya tura jakadu zuwa kasashen Iran da Isra'ila da suke gwabza yaki da juna. Salau Mohammed zai je Iran yayin da Nkechi Ufochukwu ta tafi Isra'ila.
Bola Tinubu
Samu kari