Bola Tinubu
A labarin nan za a ji jam'iyyar ADC ta yi mamakin kalaman Sanata AbdulAziz Yari game da mulkin APC da Bola Ahmed Tinubu bayan zaben 2027 da bayan 2031.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci musulmin Najeriya su sanya kasarsu a addu'a kuma su yi koyi da kyawawan halayen fiyayyen halitta, Annabi Muhammad SAW.
APC ta musanta rahotannin cewa ta janye jerin Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu na 2027, tana mai cewa jita-jita ce kuma za a sanar da duk wani sauyi a hukumance.
Tsohon kwamishinan INEC, Lai Olurode, ya yi hasashen gagarumar nasarar Tinubu a 2027, yana danganta hakan da tsaro, ababen more rayuwa da manufofinsa.
Sakamakon matsalar rashin sanya sunayen da suka dace da kuma hada da wadanda ake zargi da rashin gaskiya, Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da aikin kwamitin kamfe.
APM ta goyi bayan Seyi Makinde a matsayin ɗan takarar haɗakar jam’iyyun adawa da za ta kalubalanci Shugaba Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Gwamnan Sokoto Ahmed Aliyu ya ce ikirarin cewa Tinubu bai yi wa ’yan Najeriya wani tasiri ba cikin shekaru uku farfaganda ce, yana mai yabawa tallafin abinci da tak.
Olubadan Oba Rasheed Ladoja ya ce Bola Tinubu ya cancanci yin mulki na dogon lokaci, yana mai yabawa ayyukan gwamnatinsa da aikin hanyar Ibadan-Ijebu.
Jigon APC a Neja, Jonathan Vatsa ya goyi bayan Atiku kan tallafin man fetur, yana cewa cire shi ya ƙara jefa ’yan Najeriya cikin matsanancin wahala.
Bola Tinubu
Samu kari