Bola Tinubu
Gwamna Bago ya yi tir da kisan mutum 30 a Borgu; Shugaba Tinubu ya umarci shugabannin tsaro su kamo maharan tare da ceto waɗanda aka yi garkuwa da su cikin gaggawa.
An hango tambarin Grok a hoton shugaba Bola Ahmed Tinubu da shugaban Rwanda a Faransa. Fadar shugaban kasa ta yi bayani wa 'yan Najeriya kan lamarin.
Ana hasashen cewa Atiku Abubakar zai fusanci kalubale wajen neman tikitin takarar 2027 a ADC daga wajen Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso da ya ke NNPP.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fusata kan harin da 'yan ta'adda suka kai a wata kasuwa da ke jihar Neja. Ya umarci jami'an tsaro su farauto tsagerun.
Gwamnatin Najeriya ta samar da sabuwar dokar haraji domin samar da kudaden shiga da za su ba kasar damar ayyukan da suka dace tare da tabbatar da adalci.
Shugaba Bola Tinubu ya taya Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar cika shekaru 63 da haihuwa, yana yabon halayyarsa da jajircewarsa a mulkin jihar.
Babban Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu cewa shugaban Amurka, Donald Trump, na shirin ganin an cire shi daga mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan siyasarsa. Nyesom Wike ya ce siyasarsa za ta fuskanci barazana idan gwamnan Rivers ya yi tazarce.
Masu kare hakkin ɗan Adam a Najeriya sun nuna damuwa kan ci gaba da tsare malamin addini na Zaria da ke jihar Kaduna, Sheikh Sani Khalifa, ba tare da gurfanarwa ba.
Bola Tinubu
Samu kari