Bola Tinubu
A labarin nan za a ji wani dan takara a jam'iyyar NDC ya bayyana muhimmancin da Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso ke da shi wajen inganta Najeriya idan aka zabe su.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nesanta kungiyar JIBWIS da kiransa na goyon bayan Bola Tinubu da Kashim Shettima a tikitin Musulmi da Musulmi a 2027.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya kira shi yayin takaddamar EFCC, inda ya yi masa alkawarin zaɓe cikin adalci.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta ce wani bincike da ya gano badakalar kwangilar makaranta a jihar Kano ya tabbatar da zarginta kan gwamnati.
Zaben Osun: Adeleke ya ce ba ya tsoron karfin gwamnatin tarayya ko goyon bayan gwamnoni ga APC, yana mai cewa a shirye yake ya fafata a zaben Asabar.
NHRC ta bukaci gwamnati ta kama tare da gurfanar da Sheikh Yahaya Jingir bisa zargin kalaman ƙiyayya da tunzura jama’a gabanin zaɓen shekarar 2027.
Iyalan sojojin da ake tsare da su kan zargin yunkurin kifar da gwamnatin Tinubu sun bukaci a gudanar da shari’ar cikin adalci, gaskiya da bude ido.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana muhimmancin zaman lafiya a tsakanin Musulmi da Kiristocin kasar nan don samun ci gaba.s
Dan takarar NDC, Peter Obi ya musanta cewa ya nemi sojoji su ƙi ƙarin albashin da Bola Tinubu ya yi ba, yana mai cewa rahoton ƙarya ne ba gaskiya ba.
Bola Tinubu
Samu kari