Bola Tinubu
Wata babbar kotu ta Abuja ta ba gwamnatin tarayya damar fara aiwatar da sababbin dokokin haraji. Ta ki amincewa da bukatar da aka shigar a gabanta.
Ƙungiyar ɗalibai ta NANS ta ayyana 14 ga Janairu, 2026 a matsayin ranar zanga-zangar ƙasa kan sabuwar dokar haraji, tana mai kiran ɗalibai su yi tattaki zuwa Villa.
Shugaban kwamitin yin sauye-sauye kan dokokin haraji, Taiwo Ayodele, ya yi bayani kan fargabar da mutane ke da ita cewa za a rika cire kudi a asusun banki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da tabbaci kan lokacin fara aiwatar da sabuwar dokar haraji. Ya ce ba gudu ba ja da baya kan lokacin da aka tsara.
Garba Kore, jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa babu sauran alheri a zaman Abba da Kwankwaso, ya ce son da Tinubu ke yi wa Kwankwaso ne ya sa ba a daure Madugu ba.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga zargin da ake yi na cewa ta yi wani shiri na takurawa ƴan adawa domin kanta.
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a APC reshen Jihar Katsina ya bayyana rokon gwamna Umaru Dikko Radda ya taimaka masu da hular kwano kafin kamfen.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta bayyana bukatarta ga Shugaba Bola Tinubu game da dakatar da dokar haraji da ake shirin fara aiwatarwa.
Shugaba Tinubu ya bar Lagos zuwa Turai da Abu Dhabi yayin da ake ce-ce-ku-ce kan harin da Amurka ta kai wa 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Sokoto a ranar Kirsimeti.
Bola Tinubu
Samu kari