Bola Tinubu
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya fara hutun sati biyu tare da dukufa wajen karatu, yayin da ya yabi Shugaba Tinubu kan sauye-sauyen tattalin arziki.
Matawalle ya ce zaɓen 2027 zai kasance cikin gaskiya da adalci, yayin da ƙungiyar Tinubu Again Movement ke shirin ƙara yaɗa goyon bayan Bola Tinubu.
Bola Tinubu ya amince da sabon tsarin albashi inda albashin sojoji zai tashi daga ₦187,200 zuwa ₦3.25m a kowane wata. An kawo kudin da kowane matsayi zai samu.
Shugaba Tinubu zai buɗe taron JIBWIS da Ƙungiyar Musulmi ta Duniya kan tsaro, satar mutane, 'yan bindiga da haɗin kan Musulmi a Abuja a Najeriya da duniya.
Shugaban NRS, Zacch Adedeji, ya ce Tinubu na tafiya ƙafa zuwa ofis, yana cin abinci sau ɗaya a rana, kuma bai fita Najeriya ba cikin watanni uku.
Shugaban NRS, Zacch Adedeji, ya ce cire tallafin mai ya taimaka wa tattalin arzikin Najeriya, yana mai cewa kudin tallafin zai iya kai N53 tiriliyan.
Shugaban jam'iyyar APC, Nentawe Yilwatda, ya yaba wa kungiyar PDP “Rainbow” kan goyon bayan Tinubu, tare da cewa zaben 2027 zai kasance mai adalci.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci malaman darikar Tijjaniyya su kara kaimi wajen yaki da ta’addanci, sace-sace da amfani da addini wajen tayar da rikici
Bola Tinubu
Samu kari