Majalisar dokokin tarayya
Da majalisar Kano da ya fita daga NNPP zuwa APC, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya ziyarci Abdullahi Ganduje bayan sauya sheka. Hon. Koki ya yi wa Ganduje godiya.
Mutanen yankin Aba na jihar Abia sun bukaci majalisar dokoki ta tabbatar da kafa jihar Aba a Najeriya. Sun bayyana cewa sun samu goyon bayan kafa jihar.
'Yan majalisar wakilai na jam'iyyar NNPP sun fito sun yi bayani kan jita-jitar da ke cewa suna shirin sauya sheka daga jam'iyyar zuwa wasu jam'iyyu.
Majalisar tarayya ta bukaci gwamnatin tarayya da ta rage farashin takin zamani saboda yadda yake cutar da manoma da kuma jawo musu asara mai yawa
Kotu ta yanke hukunci kan jami’an Majalisar Dokoki Mustapha Mohammed da Tijjani Goni bisa damfarar neman aiki a CBN da FIRS, da kudin ya kai N4.8m.
Hon. Daniel Amos, mamba mai wakiltar Jema'a da Sanga a Majalisar Walilai ta lasa ya tattara kayansa ya bar PDP, ya rungumi jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
Shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa, Sanata Bamidele ya ce zargin da ake yadawa cewa an yi yunkurin cire Godswill Akpabio daga shugabanci ba gaskiya ba ne.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Uzor Kalu ya bayyana cewa an samu labarin yunkurin tsige Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Sanatan Delta ta Arewa, Ned Nwoko ya yi ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana goyon bayan kudirin da ya gabatar na kafa jihar Anioma a Kudu maso Gabas.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari