Majalisar dokokin tarayya
Matasan Najeriya 2,000 ne za su samu shiga shirin gyara da hada motoci masu aiki da lantarki kyauta da za a yi a Satumb. Majalisar wakilai ta yaba da haka.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya soki ’yan majalisar Najeriya, ya kira ayyukan mazabu a matsayin sata, ya kuma zarge su da cin hanci da karya kundin tsarin mulki.
Yan uwan juna sun rasa rayukansu a wani mummunan hatsari da ya rutsa ayarin mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Abia a hanyar dawowa daga Fatakwal.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan Majalisa sun nuna bacin ransu kan wasu abubuwa da ke faru a Majalisar Wakilan Tarayya, sun yi zargin ana tauye masu hakki.
Majalisar dokokin jihar Kebbi ta amince da kudirin dokar da ya wajabtawa duk masu son yin aure yin gwajin lafiya, kudirin na jiran sa hannun Gwamna Nasir Idris.
Kungiyar 'yan majalisar wakilai na jam'iyyar PDP sun koka kan halin da ake ciki a kasar nan. Sun bukaci Shugaba Bola Tinubu, da ya gaggauta daukar mataki.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai mika ragamar mulki ga mataimakinsa har na tsawon wata guda. Makinde zai yi hakan ne domin tafiya hutu a wannan lokacin.
Mambobin PDP a majalisar dokokin jihar Taraba sun kai 16 yayin da yan Majalisa 3 daga jam'iyyun NNPP da APGA sun sauya sheka a hukumance ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƴan majalisar Adamawa, Anambra, Bauchi, Borno da sauransu sun yi zaman shekara guda a majalisa babu gudunmawar komai.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari