Majalisar dokokin tarayya
Sanata Abubakar Bello ya ba da N50m ga garin Mokwa da ambaliya ta shafa, yana mai in ta'aziyyar wadanda suka rasu da kuma roƙon Allah ya mayar da asarar da akayi.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta bayyana yadda ake kasafta kuɗin kasa a Majalisa, ta faɗi abin da ya faru da ita kan shugabancin kwamoti.
Hon. Bamidele Salam da Hon. Oluwole Oke sun yi cacar baki kan zargin cewa APC na zawarcin gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, don ya bar PDP kafin 2026.
Majalisar Wakialai ta ƙarya ikirarin wani jigon APC cewa tun da Bola Tinubu ya karɓi mulki, kowane ɗan Majalisar Wakilai na samun N1bn kudin ayyukan mazaɓa.
A wannan labarin, za a ji cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya goyi bayan karawa mata gurbi a majalisun jihohi da tarayya.
Sanatocin Najeriya sun ce akwai alamar kara karfin Boko Haram na da alaka da zaben 2027 kamar yadda aka yi a zaben 2015. Sun bukaci Tinubu ya kara kokari.
Za a ji yadda Hakeem Baba Ahmed ya bayyana takaici a kan sabuwar bukatar karbowa Najeriya tulin bashi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke shirin yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kara yawan mambobinta a majalisar wakilai bayan wasu 'yan majalisa na jam'iyyun LP da PDP sun sauya sheka zuwa cikinta.
Jam'iyyar PDP ta rasa mamba ɗaya tilo da take da shi daga jihar Ondo a Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Olarewaju Akingbaso ya sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari