NECO
Gwamnatin Kano ta bayyana farin cikinta kan yadda jihar ta zama ta daya a jerin jihohin da suka fi cin jarabawar NECO da aka saki ranar Laraba, 17 ga watan Satumba.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da jarrabawa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar da dalibai su ka rubuta a ranar Laraba, 17 ga watan Satumba, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da a ware wasu makarantun sa kai domin biyawa dalibansu kudin jarrabawar NECO da NBAIS.
Ministan ilimi ya, Tunji Alausa ya ce za a fara dakatar da duk wani dalibi da aka samu da satar amsa tsaron shekaru uku ba tare da rubuta NECO, WAEC ko JAMB ba.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da N3bn domin daukar nauyin jarrabawar WAEC, NECO, NABTEB da NBAIS ga dalibai 141,175 da suka ci jarrabawar tantancewa a Kano.
Dalibai da suka rubuta NECO a 2024 sun samu gagarumar nasara inda sama da kashi 60% suka ci Turanci da Lissafi. An samu karancin satar amsa a NECO na 2024.
Hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta bayyana adadin makarantun da aka samu da laifin yin satar jarabawa a lokacin zana jaravawar SSCE ta shekarar 2024.
Bayan shafe wata da doriya, Hukumar kula da jarabawa a Najeriya (NECO) ta tabbatar da sake sakamakon jarrabawar dalibai a yau Alhamis 19 ga watan Satumbar 2024.
Matakai da duk abin da kuke da buƙatar sani kan yadda ake duba sakamakon jarabawar kammala sakandare ta NECO 2024. Ana iya dubawa a waya ko na'ura mai kwakwalwa.
NECO
Samu kari