
Aminu Waziri Tambuwal







Alh. Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, ya lallasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na APC a akwatin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal a Sokoto.

Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya ce jam'iyyarsu ta PDP za ta karbi sakamakon zaben da aka yi a ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu da tsarkakkiyar zuciya.

Nyesom Wike ya bada labarin yadda suka lallabi Bola Tinubu ya yi wa PDP aiki a zaben 2019. Gwamnan ya fadi amanar da Tinubu ya yi wa Muhammadu Buhari da APC.

Jarman Sokoto, Alhaji Umarun Kwabo tare da tsaffin kwamishanonin jam'iyyar PDP biyu da kuma hadiman gwamna Aminu Waziri Tambuwal 127 sun koma jam'iyyar APC.

Gwamna Aminu Tambuwal ya tarbi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Sokoto yayin da ya je jihar don yin kamfen dinsa.

Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, wani hadimin gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto, Abubakar Kwaire ya sauka sheka daga PDP zuwa APC.

A yammacin Alhamis za a zauna domin Gwamnan CBN, Godwin Emefiele zai yi wa Gwamnoni bayanin canza kudi da kaidi kan kudin da mutum zai iya cirewa a kullum.

Shugaban yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a jam'iyar PDP, Tambuwal yace dan takarar su ne kawai zai iya magance matsalar tsaro da satar a Nigeria

Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya ja hankalin matasa da kada su kuskura su bari yan siyasa su yi amfani da su a matsayin yan daban siyasa gabannin 2023.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari