
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN







Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh ya yi buda baki da Musulmai a masallaci inda ya bukaci zaman lafiya tsakanin addinai yayin ziyararsa a masallacin Al-Habibiyya.

Yayin da ake maganganu kan rufe makarantu a Ramadan, Majalisar shari’ar Musulunci ta goyi bayan matakin a Ramadan, tana cewa hakan zai taimaka wa dalibai.

Kungiyar CAN ta gargadi wasu gwamnonin Arewacin Najeriya guda hudu kan rufe makarantu saboda samun sauki a azumin watan Ramdan da ake ciki a yanzu.

Yakin Ukreine da Rasha, zaman fargaba a Gabas ta Tsakiya da takun saka tsakanin Amurka da China ya kara jefa fargabar zuwan karshen duniya a 'yan kwanakin nan.

Gwamnatocin Arewa sun yi martani ga kungiyar kistoci kan rufe makarantu a Ramadan. Za a rufe makarantu a Kano, Kebbi da Bauchi duk da korafin CAN.

Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokir ya bayyana cewa bai ga abin da zai jawo maganganu a kan hutun Ramadan da wasu jihohin Arewa su ka bayar ba.

Wata coci a jihar Kaduna ta tuna da al'ummar musulmai yayin da suka fara azumin watan Ramadan. Cocin ta raba kayayyakin abinci ga mutane mabukata.

'Yan bindiga sun harbi fasto tare da sace mutum 6 a wata cocin jihar Delta. Masu garkuwa ba su tuntubi kowa ba, amma jami’an tsaro na kokarin ceto su.

Rahotanni sun ce Fadar Vatican ta tabbatar cewa Fafaroma Francis yana cikin mawuyacin hali bayan matsalar numfashi da kuma sauran matsaloli da ke damunsa.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari