Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Wani bidiyo ya bazu inda aka ga wani mutum dauke da adda ya kutsa cocin ibada a jihar Abia, yana korafin yadda hayaniyar ke damunsa daga wajen taron.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), ta yi alhinin rasuwar malamin addinin Musulunci, Imam Abubakar Abdullahi, wanda ya ceci Kiristoci lokacin rikicin Plateau.
Sir James Louise ya bar Kiristanci sakamakon rashin karrama Ifeanyi Ubah wajen gina babbar cocin Katolika ta Nnewi a bikin da aka yi ranar 14 ga Janairu, 2026.
Shahararriyar mawaƙiyar addini, Bunmi Akinaanu (Omije Ojumi) ta rasu tana da shekara 46 bayan jinyar ƙafa; ta rasu a asibitin Legas ranar 12 ga Janairu, 2026.
Kungiyar Kiristoci (CAN) a Bauchi ta kare Gwamna Bala Mohammed daga zarge-zargen daukar nauyin ta'addanci, tana mai jaddada zaman lafiya da hadin kai a jihar.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya fadi abin mamaki da ya gani bayan wata mata ta tube kaya a dakin da ya kama a otel da suka hadu a wani birni.
Wasu al'ummar Musulmi sun yi martani kan yunkurin da Firaministan Israila, Benjamin Netanyahu, yake yi na kawo dauki ga Kiristoci a Najeriya. Sun yi masa gargadi.
Firaministan kasar Israila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa ana muzgunawa Kiristoci a Najeriya. Ya nuna cewa yana aiki don kawo musu dauki na musamman.
‘Yar majalisa a mazabar Gboko/Tarka, Regina Akume, ta roki mijinta Sanata George Akume da ya dawo cikakkiyar bin addinin Kiristanci saboda shi ne gatansa.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari