Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Gwamnan jihar Bauchi ya amince da tsarin sanya limamai da fastoci samun alawsu duk wata. Gwamnati za ta rika biyansu ba tare da nuna bambanci ba.
Wata kungiyar malaman Kiristoci ta yi watsi da batun sauke shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan daga mukaminsa.
Kungiyar CAN ta yankin Arewa ta ƙi kiran cire Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, tana cewa ƙoƙari ne na siyasantar da addini da raunana hukuma.
Bayan harin yan bindiga a Kaduna, kasar Amurka ta buƙaci Najeriya ta ƙara tsaurara matakan kare Kiristoci bayan sace-sace a coci da aka yi a jihar.
An saki sunayen maz ada mata, wadanda ake zargin suna hannun masu garkuwa da mutane bayan farmakin da aka kai coci uku ranar Lahadi a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya tabayar da tabbacin cewa ana aikin ceto wasu kiristoci sama da 100 da aka sace a Kaduna.
Wani bidiyo ya bazu inda aka ga wani mutum dauke da adda ya kutsa cocin ibada a jihar Abia, yana korafin yadda hayaniyar ke damunsa daga wajen taron.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), ta yi alhinin rasuwar malamin addinin Musulunci, Imam Abubakar Abdullahi, wanda ya ceci Kiristoci lokacin rikicin Plateau.
Sir James Louise ya bar Kiristanci sakamakon rashin karrama Ifeanyi Ubah wajen gina babbar cocin Katolika ta Nnewi a bikin da aka yi ranar 14 ga Janairu, 2026.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari