![Hotuna sun bayyana yayin da babban Malami ya raba kayan abinci kyauta ga mabiyansa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c987e1c9141742f8.jpeg?v=1)
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
![Hotuna sun bayyana yayin da babban Malami ya raba kayan abinci kyauta ga mabiyansa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c987e1c9141742f8.jpeg?v=1)
![Meye gaskiyar batun CAN ta nemi a hukunta Sheikh Dutsen Tanshi kan bantanci ga Remi Tinubu?](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3b395cd8427bd47c.jpeg?v=1)
![Sanata Sani ya fadi mafita 1 da Musulmi da Kiristoci zasu runguma domin farfado da naira](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d8edb0bb920aa44f.jpeg?v=1)
![CAN ta tilasta dan takara janyewa dan jam'iyyar PDP a zaben cike gurbin Taraba? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1670acb2d252abef.jpeg?v=1)
![Tashin hankali yayin da gobara ta kama gadan-gadan a wata babbar coci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
![Manyan Kiristocin Kaduna sun waiwayi sojoji, sun rataya aikin kare al’ummarsu a wuyansu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8d4dcf29d68e0047.jpeg?v=1)
![Hadimin Buhari ya fadi yadda ya bar zuwa wurin ibada kan zagin mulkin Baba da malamin addini ya yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a34e17fe24b32ec2.jpeg?v=1)
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Femi Adesina ya bayyana yadda ya hakura da zuwa coci saboda Fasto ya zagi Buhari a birnin Tarayya Abuja.
!["Kada ku mayar da kudi Ubangijinku": Tinubu ya ba shugabannin Kirista babban aiki 1 tak](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d419b7d8e7fcccb2.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kungiyar CAN da ta taimaka wajen yakar cin hanci da rashawa ta hanyar yin wa’azin hakuri da juriya don yan Najeriya su sauya tunaninsu.
![Tinubu ya bayyana babban dalilinsa na kin rage yawan Ministoci daga 47, ya shawarci malaman addini](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6ec1511e55889aa9.jpeg?v=1)
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ce babban dalilin da ya hana shi rage ma'aikatu shi ne Minista daya ba zai iya rike ma'aikatu biyu zuwa uku ba a Najeriya.
![Shugaba Tinubu ya sa labule da tawagar ƙungiyar kiristoci ta ƙasa CAN a Villa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a079a4100765a62c.jpeg?v=1)
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin jagororin kungiyar kiristoci ta Najeriya watau CAN a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja yau Litinin, 22 ga Janairu.
![Fasto ya umurci mabiyansa su bashi dukkan albashinsu na watan Janairu, ya bayyana fa’idar hakan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9af39e362ba135ec.jpeg?v=1)
Wani limamin coci, Fasto Anosike ya nemi mabiya cocinsa da su ba shi dukkan albashin su na watan Janairu don neman albarka a 2024. Ya daukar masu alkawari.
![Kungiyar CAN ta fusata kan hare-hare a Arewa, ta jagoranci zanga-zanga don nuna bacin ranta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/86fccb01f8373fdc.jpeg?v=1)
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) reshen jihar Plateau yanzu haka ta na jagorantar zanga-zanga a Jos kan hare-haren 'yan bindiga da ya addabi jama'a.
![Ku sake ba ni dama: Tsohon gwamnan Arewa ya fadi darussan da ya koya a gidan kaso, ya tura bukata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f15a3eee31c57fda.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
![NSCDC ta kama fasto da wasu mutane biyu kan damfara a Kogi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7442897ee871ef8c.jpeg?v=1)
Hukumar NSCDC ta cafke wasu mutum uku bisa laifin zamba cikin aminci da damfara. Daga cikinsu akwai wani fasto wanda ya damfari wani mutum naira miliyan daya.
!["Manyan coci za su ruguje": Jerin malamai 2 da suka hangowa kiristoci matsala a 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b9e9ed8a8b2cf03d.jpeg?v=1)
A kalla manyan fastoci biyu ne suka hango gagarumin matsala da ke tunkaro coci a hasashensu na 2024. Akwai wanda ya ce asirin wasu manyan malamai zai tonu.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari