Adams Oshiomole
Adams Oshiomhole ya ce Atiku Abubakar ya fi kowa sauya jam’iyya a tarihin siyasar Najeriya, ya bukace shi da ya rubuta littafi kan yadda ake canja jam'iyya.
Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cewa babu wani ubangidanda da yake juya shi yadda yake so, ya ce waɗanda ake alaƙanta da shi su taimakonsa suka yi.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomhole ya tallafawa mutanen Edo ta Arewa da buhunam shinkafa, ya taya ƴan Najeriya murnar kirismeti da sabuwar shekara.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa a yanzu ya yarda cewa ɗansa ya cancanci riƙe mukamin gwamnati saboda ya girma .
Hon. Bello El-Rufai ya ba da labarin haduwar shi da Adams Oshiomhole a zauren majalisar tarayya. Oshiomhole ya tambayi Bello El-Rufai game da mahaifinsu.
Sanata Adams Oshiomhole ya bukaci a kara mafi ƙarancin albashi zuwa sama da N70,000. Sanatan ya ce ana kara talaucewa a Najeriya duk da karin albashi da aka yi
Oba na Benin ya fadi gaskiya kan zaben gwamnan Edo da APC ta yi a shekarar 2016. Jiga jigan APC su samu basaraken ne domin masa godiya kan zaben Edo na 2024.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Sanata Adams Oshiomhole ya ce gwamnan Edo mai barin gado ya gama yawo a siyasance, ya faɗi haka ne bayan kammala zaɓe.
Yayin da ake ta shirin gudanar da zaben jihar Edo, tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomhole ya roki basarake a jihar kan kura-kurai da ya tafka lokacin yana gwamna.
Adams Oshiomole
Samu kari