Mafi karancin albashi
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima da gwamnonin jihohi sun shiga taron majalisar tattalin arziki a Villa, za su tattauna batun mafi ƙarancin albashi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci taron majalisar tattalin arziki ta ƙasa NEC a fadar shugaban masa yau Alhamis, 27 ga watan Yuni, 2024.
Hukumar kula da kiyaye hakkin masu saye (FCCPC) ta shawarci gwamnatin tarayya ta buɗe iyakokin kasar nan domin shigo da kayan abinci ta halastacciyar hanya.
Gwamnonin Najeriya su 36 sun yi taron gaggawa a Abuja inda suka tattauna batun karin albashi da yancin kananan hukumomi. Wasu daga cikinsu sun tura wakilai.
Kungiyoyin kwadagon NLC da TUC za su yi taron gaggawa domin daukan mataki bayan shugaba Bola Tinubu ya yi biris da maganar karin albashi a jiya Talata.
Wani jigon PDP, Rilwan Olanrewaju ya bayyana jihohin Najeriya da ya kamata ace suna biyan sama da N100,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata.
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta bayyana cewa ta jingine rahoto kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a taronta na ranar Talata, ta ba Tinubu lokaci.
Kungiyar kwadago ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya saka tausayi wajen biyan ma'aikata mafi karancin albashi. Ta bukaci ya biya N250,000
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna wa ma'aikata soyayya ya amince da N250,000 a matsayin sabon albashi.
Mafi karancin albashi
Samu kari