
FAAN







Gwamnatin tarayya ta ce matatar Dangote kadai aka amince ta rika samar da man jiragen sama ga kamfanonin jiragen saman kasar nan. Festus Keyamo ya yi bayani.

A cikin bidiyon, an ji wata mata ta na ihu tare da rike daya daga cikin jami’an filin jirgin inda ta zarge shi da yunkurin cin zarafinta da kuma neman cin hanci.

Ministan Harkokin Jiragen Sama, Festus Keyamo ya bayyana irin rarar makudan kudade har naira miliyan 943 idan aka mayar da ofishin FAAN daga Abuja zuwa Legas.

Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya yi magana kan shirin mayar da hedikwatar hukumar FAAN daga babban birnin tarayya Abuja zuwa Legas.

Sanata Ali Ndume ya fito ya sake caccakar batun mayar da hukumar FAAN da wasu ofisoshi na CBN zuwa Legas. Sanatan ya ce hakan akwai illa a siyasance.

Hadimin Jonathan da Obasanjo ya sasanta da Ali Ndume bayan ya caccake shi a fili. Doyin Okupe wanda ya yi aiki a Aso Rock ya yarda da matsayar Sanatan.

Reno Omokri ya bayyana cewa mayar da manyan ofisoshin CBN da FAAN zuwa Legas da gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu ta yi ba zai illata yan arewa ba.

Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara ta musamman kan harkokin labarai ya bayyana dalilin mayar da wasu manyan ofisoshi Legas.

A ranar Alhamis gwamnati ta ce ta dage ofishin hukumar filayen jiragen sama ta kasa (FAAN) daga Abuja zuwa Legas. Legit ta zakulo dalilai 7 na daukar wannan matakin.
FAAN
Samu kari