Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Shugaban wata kungiya mai suna Disciples of Jagaban (DoJ) ta reshen jihar Bauchi, Hussani Suleman ya nemi alfarmar Bola Tinubu a kan maganar nadin Ministoci.
Duk da ƴan Najeriya na ƙorafin sake dawo da tsaffin ƴan siyasa, da yawa daga cikinsu za su samu muƙamin ministoci a gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tnubu.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na taron sirri yanzu haka da tawagar gwamnonin Najeriya rukunin farko bayan dawowar mulkin demokuraɗiyya a 1999.
An samu wata 'yar karamar dirama a zauren Majalisar Wakilan Najeriya yayin da wani daga cikin mambobin majalisar ya shigo zauren cikin shigar da ta saba ka'ida.
Jam’iyyar APC mai mulki ta bayyana abin da ya hana a iya nada Ministoci har yanzu. Sanata Iyiola Omisore ya shaida cewa Bola Tinubu ya na shawara ne tukuna.
Hasashe kan shari'a tsakanin Tinubu, Atiku da Peter Obi ya janyowa dan rajin kare hakkin bil'adama, kuma mai sharhi kan harkokin siyasa Adeyanju Deji a shafins.
Sakataren jam'iyyar APC na kasa, Sanata Omisore, ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa shugaban ƙasa ikon naɗa ministoci tsakanin adadin 36 zuwa 42.
Rahotanni sun bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu na shirin sanar da nadin Shugaban Ma'aikatan Jihar Legas, Hakeem Muri-Okunola, a matsayin kebabben sakatarensa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aikawa da Majalisar Wakilai wata wasika ta neman a ba shi izinin ciyo bashin naira biliyan 500 domin sayowa 'yan Najeriya.
Siyasa
Samu kari