A ranar 15 ga watan Disamba, 2025, wa'adin da INEC ta ba jam'iyyu na tsaida 'yam takara a zaben gwamnan Osun ya cika, za yi zaben a shekarar 2026.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025, wa'adin da INEC ta ba jam'iyyu na tsaida 'yam takara a zaben gwamnan Osun ya cika, za yi zaben a shekarar 2026.
Bola Tinubu zai yi amfani da rahoton jami’an tsaro da hukumomi wajen kafa gwamnati. Wadanda su ka yi wa APC hidima a zaben 2023, za su iya tashi a tutar babu.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Buhari, Tolu Ogunlesi ya bayyana cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya shirya bayyana jerin sunayen ministocinsa a makon nan.
Abba Kabir Yusuf ya shahara a siyasa da sunan Abba Gida Gida bayan ya samu goyon bayan Kwankwasiyya, bayan shi akwai wasu Gwamnoni akalla 3 masu uban gida a yau
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi watsi da rahotannin cewa ya soki tsarin rabon naira biliyan 500 na rage radadi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni sun ce Shugaban kasa Bola Tinubu na duba yiwuwar daura tsohon gwamnan jihar Lagas, Akinwunmi Ambode, a matsayin sanatan Lagas da sauke wanda ke kai.
Gwamnonin 1999 da aka zaba tare da Bola Tinbubu sun ziyarci shugaban kasar a fadar shugaban kasa don zumunci, 3 daga cikinsu sun zama gwamnoni a kasa da 40.
Za a ji Tanko Yakasai ya yi fashin baki kan yadda siyasar jihar ta ke tafiya tsakanin bangaren Gandujiyya da kuma ‘Yan Kwankwasiyya, ya kawo wasu shawarwari.
An rahoto cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na shirin nada wani tsohon shugaban wani bankin zamani daga yankin kudu maso yamma a matsayin ministan kudi.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Adamawa ta yi fatali da ƙarar jam'iyyar Action Alliance (AA) kan nasarar gwamna Ahmadu Fintiri a zaben jihar.
Siyasa
Samu kari