Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Yan Najeriya sun yi martani mai zafi kan gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, bayan ya yi kiran da a yi wa gwamnatin Shugaba Tinubu addu'a ta samu nasara.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi magana kan shirin gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara na aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya tsakaninsa da Wike.
Bana Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya zama shugaban APC, rahoton nan ya tattaro wasu jihohin da ake tunanin za su iya fadawa hannun jam’iyyar APC nan ba da dadewa ba.
'Yan takaran LP, PDP da NNPP da su ka rasu a 2023 sun hada da Farfesa Uche Ikonne. ‘Yan bindiga su ka kona ‘dan takaran Sanatan LP a Enugu a bana, Oyibo Chukwu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya ba da tabbacin cewa gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu za ta shawo kan kalubalen da ke kasar.
Kanin tsohon Sanatan Ebonyi ta Kudu zai nemi kujerar Majalisar tarayya a jam’iyyar APC. Austin Umahi zai iya zama magajin David Umahi a majalisar dattawa.
Kanin tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, Austin Umahi ya nuna sha'awar neman kujerar yayanshi ta Sanata da ya bari ya nemi mukamin Minista.
Bola Ahmed Tinubu ya bayyana tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin amini kuma kwararren ɗan siyasa da ya sadaukar da kansa ga bauta ma ƙasa.
Jagoran siyasar jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jagoranci wata addu'a ta musamman kan hukuncin Kotun Koli da neman nasarar Gwamna Abba Kabir.
Siyasa
Samu kari